-
MDD Da Kungiyoyin Agaji Zasu Agazawa Siriyawa 154,000
Feb 29, 2016 02:46MDD da kungiyoyin agaji na kasa da kasa sun ce a shirye suke domin agazawa wasu 'yan kasar 154,000 dake cikin mawuyacin hali a wasu yankunan kasar dake da wahala shiga.
-
KomKun San Na (347) 11 Ga Watan Esfand -shekara Ta 1394 Hijirta Shamsia.
Feb 28, 2016 03:40Yau Talata 10 ga watan Esfand -Shekara Ta 1394 Hijira Shamsia wacce ta yindai dai da 29-Jamada ula.1437 Hijira Kamaria. Har'ila yau wacce ta yi dai daida 1 ga watan Maris Shekara ta 2016 Miladia.
-
Akalla Mutane 40 Sun Mutu Sakamakon Harin Da Saudiyya Ta Kai Wata Kasuwa A Yemen
Feb 27, 2016 12:49Rahotanni daga kasar Yemen sun bayyana cewa alal akalla mutane 40 sun rasa rayukansu kana wasu na daban kuma sun sami raunuka sakamakon harin da jiragen yakin Saudiyya da kawayenta suka kai wata kasuwa da ke cike da mutane lardin Sana'a da ke arewacin kasar Yemen.
-
Babban Sakataren MDD Ya Jaddada Goyon Bayansa Kan Dakatar Da Bude Wuta A Kasar Siriya
Feb 27, 2016 06:42Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa; Cimma yarjejeniyar dakatar da bude wuta a Siriya, wata babbar dama ce da zata kai ga kawo karshen tashe-tashen hankula a kasar.
-
An bukaci da a dakatar da sayarwa saudiya makamai
Feb 27, 2016 01:56Kungiyar Amnesty International ta bukaci da a dakatar da sayar wa kasar Saudiya makamai cikin gaggawa.
-
Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya Ya Jaddada Kawo Karshen Rikici A Kasar Siriya
Feb 26, 2016 06:05Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya jaddada wajabcin kawo karshen duk wani tashe-tashen hankula a kasar Siriya.
-
Majalisar Tarayyar Turai Ta Zata Dorawa Kasar Saudia Takunkumin Sayar Mata Makamai
Feb 26, 2016 02:07Majalisar tarayyar Turai ta kada kuri'ar amincewa kasashen kungiyar su daina sayarwa kasar Saudia makamai don hare haren da take kaiwa kan fararen hula a kasar tun farkon shekarar da ta gabata.
-
Majalisar Tarayyar Turai Ta Zata Dorawa Kasar Saudia Takunkumin Sayar Mata Makamai
Feb 26, 2016 00:33Majalisar tarayyar Turai ta kada kuri'ar amincewa kasashen kungiyar su daina sayarwa kasar Saudia makamai don hare haren da take kaiwa kan fararen hula a kasar tun farkon shekarar da ta gabata.
-
Yan Adawa A Chadi Sun Nuna Rashin Amincewa Da Shirin Tazarcen Shugaban kasar
Feb 25, 2016 09:14Yan adawa a kasar Chadi sun nuna adawarsu da shirin shugaban kasar na kokarin yin tazarce a kan karagar shugabancin kasar ta hanyar gudanar da yajin aiki da rashin fitowa harkokin yau da kullum a jiya Laraba.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Karin Yawaitar 'Yan Gudun Hijirar Sudan
Feb 25, 2016 08:59Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi kan karin yawaitar 'yan gudun hijira a lardin Darfur da Arewa da ke yammacin kasar sakamakon ci gaba da dauki ba dadi tsakanin sojojin gwamnati da na 'yan tawayen kasar.