-
Kungiyar Ahuwa Ta Duniya Ta Yi Suka Kan Gwamnatin Afrika Ta Kudu
Feb 25, 2016 08:56Kungiyar Kare Hakkin Bil-Adama ta Amnesty International ta yi kakkausar suka kan gwamnatin Afrika ta Kudu kan rashin kame shugaban kasar Sudan Umar Hasan Albashir da ake zargin da tafka laifukan yaki.
-
Kungiyar Ahuwa Ta Duniya Ta Yi Suka Kan Gwamnatin Afrika Ta Kudu
Feb 25, 2016 07:47Kungiyar Kare Hakkin Bil-Adama ta Amnesty International ta yi kakkausar suka kan gwamnatin Afrika ta Kudu kan rashin kame shugaban kasar Sudan Umar Hasan Albashir da ake zargin da tafka laifukan yaki.
-
Rahoton Hukumar Kare Hakin bil-adama Ta MDD Kan Karuwar Take Hakkokin Bil-adama A Duniya
Feb 25, 2016 02:05A cikin Rahoton ta na shekara da ta fitar jiya Laraba, hukumar kare hakin bil-adama ta MDD ta yi gargadin rushewar nasorin shekaru 70 da aka samu kan kare hakkin bil-adama a duniya, hukumar ta gabatar da rahoton kasashe 160 da aka fuskanci matsalar take hakkin bil-adama cikin shekarar 2015 da ta gabata.
-
Ko Kun San Na (345) 09 Ga Watan Esfan Shekara Ta 1394 Hijira Shamsia.
Feb 24, 2016 13:54Yau Lahadi 09 Ga Watan Esfand Shekara Ta 1394 Hijira Shamsia. Wacce Ta yi dai dai da 19 Jamada -Ula Shekara ta 1437 Hijira Kamarai. Har'ila Yau Wacce ta yai dai dai da 28 Febrerun Shekara Ta 2016 Miladia.
-
Kasar China Ta Girke Jiragen Yaki A Tekun Sin
Feb 24, 2016 05:58Amurka ta sanar da cewa; Sin Ta Girke Jiragen Yaki A Tekin Sin Da Ake Takaddama A kansa
-
Shugaban Kasar Bolivia ya kasa samun nasara
Feb 24, 2016 05:51Shugaba Evo Morales bai samu nasara ba a kuri'ar sauraron ra'ayin jama'a
-
Zaben 'Yan Majalisa A Iran
Feb 24, 2016 04:49Zabukan "Yan Majalisun Shawara da na kwararru a A Iran
-
MDD ta yi alawadai kan yadda aka rusa gine-ginen kasar Siriya
Feb 23, 2016 13:43Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana damuwarta tare da yin alawadai kan yadda aka rusa manyan gine-ginen kasar Siriya
-
Adawar 'Yan Kasuwar Burtaniya Da Ci gaba da zaman kasar a kungiyar Tarayyar Turai
Feb 23, 2016 12:49'Yan Kasuwar kasar Burtaniya sun ki amincewa da Sanya hanu cikin takardar da Firaminstan kasar ya gabatar musu na ci gaba da zaman kasar cikin tarayyar Turai
-
Amurka da Rasha Sun Cimma Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Siriya
Feb 23, 2016 05:07Saidai Yarjejeniyar ba ta shafi mayakan da ke da’awar jihadi ba a kasar ta Syria.