Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Nijar Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Ciniki Marar Iyaka Ta Afrika

    Nijar Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Ciniki Marar Iyaka Ta Afrika

    Jun 11, 2018 01:52

    Jamhuriyar Nijar ta sanya hannu kan takardun kungiyar tarayyar Afrika AU na yarjejeniyar ciniki marar iyaka tsakanin kasashen nahiyar Afrika wato (AFCFTA) a takaice.

  • Laberia : Tsohon Ministan Taylor, Zai Gurfana Gaban Kotun Amurka

    Laberia : Tsohon Ministan Taylor, Zai Gurfana Gaban Kotun Amurka

    Jun 11, 2018 01:51

    A wani lokaci a yau Litinin, ake sa ran gurfanar da tsohon ministan tsaron, tsohon shugaban kasar Laberia, Charles Taylor, a birnin Philadelphie na Amurka.

  • MDD : Tamowa Na Kamari A Kewayen Tafkin Chadi

    MDD : Tamowa Na Kamari A Kewayen Tafkin Chadi

    Jun 11, 2018 01:50

    Majalisar Dinkin Duniya, ta yi gargadi game da yadda matsalar karancin abinci mai gina jiki ke dada kamari a kewayen tafkin Chadi.

  • Mutane 16 Sun Mutu A Wani Harin Ta'addanci A Tsakiyar Mali

    Mutane 16 Sun Mutu A Wani Harin Ta'addanci A Tsakiyar Mali

    Jun 09, 2018 13:37

    Ma'aitakar tsaro a Mali ta ce an kashe sojojinta uku da kuma jikkata wasu uku na daban a wani harin ta'addanci da aka kai kan wani sansanin soji da yankin Boni a tsakiyar kasar.

  • Najeriya : 'Yan Bindiga Sun Sace Matafiya Sama Da 30 A Kaduna

    Najeriya : 'Yan Bindiga Sun Sace Matafiya Sama Da 30 A Kaduna

    Jun 09, 2018 10:47

    Rahotannin daga Najeriya, na cewa an kashe matafiya biyu, kana kuma an yi garkuwa da wasu sama da 30, a kan hanyar jihar Kaduna, dake yankin arewa maso yammacin kasar.

  • Kenya : An Dakatar Da Binciken Jirgin Saman Da Ya Bace

    Kenya : An Dakatar Da Binciken Jirgin Saman Da Ya Bace

    Jun 07, 2018 01:16

    A kasar kenya an dakakar da binciken da ake na neman karamin jirgin nan da ya bata, dauke da fasinjoji takwas da mambobi biyu a ranar Talata.

  • Najeriya : Majalisun Dokoki Sun Gindaya Wa Gwamnatin Buhari Bukatu 12

    Najeriya : Majalisun Dokoki Sun Gindaya Wa Gwamnatin Buhari Bukatu 12

    Jun 05, 2018 13:14

    Majalisun dokokin tarayya Najeriya da suka hada da ta Dattawa da ta Wakilai, sun gindaya wa gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari, da jerin bukatu 12, ko kuma su dau mataki kan gwamnatin.

  • Shugaba Ouatara Na Son Tsayawa Takara Karo Na Uku

    Shugaba Ouatara Na Son Tsayawa Takara Karo Na Uku

    Jun 04, 2018 01:57

    Shugaban Cote d’Ivoire Alassane Dramane Ouattara ya ce bai kawar da yiyuwar sake tsayawa takarar shugabancin kasar karo na uku ba a shekara ta 2020.

  • Majalisar Dokokin Nijar Ta Kammala Zamanta Kan Dokoki

    Majalisar Dokokin Nijar Ta Kammala Zamanta Kan Dokoki

    Jun 03, 2018 01:23

    Majalisar dokokin Jamhuriya Nijar ta kammala zamanta na musamman kan dokoki.

  • Mali : 'Yan Sanda Sun Murkushe Masu Zanga-zanga A Bamako

    Mali : 'Yan Sanda Sun Murkushe Masu Zanga-zanga A Bamako

    Jun 03, 2018 01:23

    'Yan sanda a Mali, sun yi amfani da hayaki mai sa hawaye da kuma lulake, wajen murkushe masu zanga-zangar adawa da gwamnati a Bamako babban birnin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS