Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • An Bude Taron Koli Na Kungiyar AU Karo Na 30

    An Bude Taron Koli Na Kungiyar AU Karo Na 30

    Jan 28, 2018 14:04

    An bude taron koli na kungiyar tarayya Afrika karo na 30 a birnin Adis Ababa na kasar Habasha.

  • Kasashen Afrika Sun Kuduri Anniyar Dawo Da Zaman Lafiya A Nahiyar

    Kasashen Afrika Sun Kuduri Anniyar Dawo Da Zaman Lafiya A Nahiyar

    Jan 28, 2018 08:39

    Shuwagabannin Afrika wadanda a halin yanzu suke gudanar da taronsu na 30 a birnin Adisababa na kasar Ethiopia sun kuduri anniyar tabbatar da zaman lafiyar a nahiyar, da kuma shiga a dama da su wajen tabbatar da zaman lafiya a duniya.

  • Wasikar Shugaban Amurka Zuwa Shugabanin Afirka

    Wasikar Shugaban Amurka Zuwa Shugabanin Afirka

    Jan 27, 2018 15:34

    Cikin wata wasika da ya aikewa Shugabanin Afirka, Shugaban kasar Amirka Donal Trump ya bayyana cewa yana matukar mutumta Al'ummar yankin Afirka

  • Mali : Fashewar Nakiya Ta Yi Ajalin Mutum 26

    Mali : Fashewar Nakiya Ta Yi Ajalin Mutum 26

    Jan 26, 2018 01:36

    Hukumomi a kasar Mali sun ce kawo yanzu mutane 26 ne suka rasa rayukansu bayan da wata motar sufirin fasinja ta taka wata nakiya a tsakiyar kasar.

  • An Yanke Intarnet Gabanin Zanga-zanga A Chadi

    An Yanke Intarnet Gabanin Zanga-zanga A Chadi

    Jan 25, 2018 07:09

    Rahotanni daga Chadi na cewa an yanke hanyoyin sadarwa na intarnet a cikin daren jiya gabanin wata zanga zanga da kungiyoyin fara suka kira a kasar.

  • Sudan Ta Kudu : Za'a Jibge Sojoji Don Yaki Da Sace-sacen Mutane

    Sudan Ta Kudu : Za'a Jibge Sojoji Don Yaki Da Sace-sacen Mutane

    Jan 25, 2018 06:47

    Kasar Sudan ta Kudu ta yunkuri anniyar jibge sojiji don yaki da sace sacen yara da dabbobi dake ci gaba da karuwa tsakanin kabilu dake yakar juna.

  • Najeriya : Gwamnatin Buhari Ta Mayarwa Obasanjo Martani

    Najeriya : Gwamnatin Buhari Ta Mayarwa Obasanjo Martani

    Jan 25, 2018 06:47

    Gwamnatin Najeriya ta mayar da martani dangane da kiran da tsohon shugaban kasar, Olusegun Obasanjo, ya yi wa shugaba Muhammadu Buhari na cewa kamata ya yi ya je ya huta kada ya tsaya takara a zaben 2019.

  • Benin : An Yi Zanga zangar Kin Jinin Salon Mulkin Shugaba Talon

    Benin : An Yi Zanga zangar Kin Jinin Salon Mulkin Shugaba Talon

    Jan 24, 2018 07:41

    A Benin dubban 'yan kasar ne suka gudanar da zanga-zanagr kin jinin salon mulkin shugaban kasar Patrice Talon.

  • AU Za Ta Kaddamar Da Shekara Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

    AU Za Ta Kaddamar Da Shekara Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

    Jan 23, 2018 07:48

    Kungiyar tarayya Afrika ta AU za ta kaddamar a hukumance da shekara nahiyar ta yaki da cin hanci da rashawa.

  • George Weah, Sabon Shugaban Laberia

    George Weah, Sabon Shugaban Laberia

    Jan 22, 2018 07:46

    A kasar Liberia yau Litini ne tauraron dan kwallon kafana duniya, George Weah, ke rantsuwar kama aiki a matsayin sabon shugaban kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS