Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Burkina Faso : An Rufe Makarantu Dubu Saboda Barazanar Tsaro

    Burkina Faso : An Rufe Makarantu Dubu Saboda Barazanar Tsaro

    Feb 22, 2019 03:31

    Hukukoni a Burkina Faso, sun ce makarantun boko sama da dudu guda ne suka rufe kokofinsu ko kuma suka dakatar da koyarwa a jihohi biyar na kasar, saboda barazanar mayakan dake ikirari da sunan jihadi.

  • UNICEF Ta Bayyana Muhimman Matakan Kare Yara A CRA

    UNICEF Ta Bayyana Muhimman Matakan Kare Yara A CRA

    Feb 19, 2019 17:08

    Asusun kula da kananan yara na MDD UNICEF, ya zayyana wasu matakan kare yara da ya kamata a dauka a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya CAR.

  • Uganda : Shugaba Museveni Ya Baiwa Dansa Babban Mukamin Soji

    Uganda : Shugaba Museveni Ya Baiwa Dansa Babban Mukamin Soji

    Feb 19, 2019 16:13

    Shugaba Yoweri Museveni na Uganda, ya yi wa dansa karin matsayin soji zuwa mukamin laftana janar, mukami na biyu mafi girma na aikin soji a kasar.

  • AFCON U20 :  Mali Ta Lashe Kofin Afrika Na Matasa

    AFCON U20 :  Mali Ta Lashe Kofin Afrika Na Matasa

    Feb 18, 2019 05:03

    Mali ta lashe kofin gasar cin kofin kwallon kafa na Afrika na 'yan kasa da shekaru ashirin, da aka kammala jiya Lahadi a filin wasa na Seyni Kunce, na birnin Yamai a Jamhuriya Nijar.

  • An Sako Daliban Da Aka Sace A Kamaru

    An Sako Daliban Da Aka Sace A Kamaru

    Feb 18, 2019 04:36

    Rahotanni daga Jamhuriya Kamaru, na cewa an sako daliban makarantar nan kimanin 200 da aka sace ranar Asabar data gabata a birnin Bamenda dake arewa maso yammacin kasar.

  • AFCON_U20 : Za'a Fafata A Wasan Karshe Tsakanin Senegal Da Mali

    AFCON_U20 : Za'a Fafata A Wasan Karshe Tsakanin Senegal Da Mali

    Feb 17, 2019 10:50

    Da yammacin Yau Lahadi za a buga wasan karshe na gasar cin kofin kwallon kafa na Afrika na matasa, tsakanin Senegal da Mali a filin wasa na Seyni Kounche da ke Yamai babban birinin Jamhuriyar Nijar.

  • An Sace Dalibai 200 A Kamaru

    An Sace Dalibai 200 A Kamaru

    Feb 17, 2019 10:28

    Rahotanni daga Kamaru na cewa wasu mayaka sun yi awan gaba da dalibai kimanin 200 a garin Bamenda dake yankin masu magana da turancin Ingilishi.

  • Najeriya : Ba Siyasa A Dage Zabe Inji INEC

    Najeriya : Ba Siyasa A Dage Zabe Inji INEC

    Feb 16, 2019 19:13

    Hukumar zaben mai zaman kanta a Najeriya, (INEC), ta bayyana cewa, babu siyasa a batun dage zagen shugabancin kasar da na ‘yan majalisu zuwa ranar 23 ga watan nan.

  • Nijar : An Kafa Dokar Hana Fitar Dare A Tillaberi

    Nijar : An Kafa Dokar Hana Fitar Dare A Tillaberi

    Feb 13, 2019 12:40

    A wani mataki na karfafa matakan tsaro hukumomi a jihar Tillaberi sun sanar da kafa dokar hana fitar dare.

  • SADC Da MDD Sun Tattauna Hanyoyin Warware Rikicin Zimbabwe Da Congo

    SADC Da MDD Sun Tattauna Hanyoyin Warware Rikicin Zimbabwe Da Congo

    Feb 11, 2019 05:42

    Shugaban kungiyar raya ci gaban kasashen kudancin Afrika (SADC) kana shugaban kasar Namibia Hage Geingob a ranar Lahadi ya gayyaci babban sakataren MDD Antonio Guterres domin tattauna hanyoyin warware dambarwar siyasa a kasashen Zimbabwe da jamhuriyar demokaradiyar Kongo DRC.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS