-
Burkina Faso : An Rufe Makarantu Dubu Saboda Barazanar Tsaro
Feb 22, 2019 03:31Hukukoni a Burkina Faso, sun ce makarantun boko sama da dudu guda ne suka rufe kokofinsu ko kuma suka dakatar da koyarwa a jihohi biyar na kasar, saboda barazanar mayakan dake ikirari da sunan jihadi.
-
UNICEF Ta Bayyana Muhimman Matakan Kare Yara A CRA
Feb 19, 2019 17:08Asusun kula da kananan yara na MDD UNICEF, ya zayyana wasu matakan kare yara da ya kamata a dauka a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya CAR.
-
Uganda : Shugaba Museveni Ya Baiwa Dansa Babban Mukamin Soji
Feb 19, 2019 16:13Shugaba Yoweri Museveni na Uganda, ya yi wa dansa karin matsayin soji zuwa mukamin laftana janar, mukami na biyu mafi girma na aikin soji a kasar.
-
AFCON U20 : Mali Ta Lashe Kofin Afrika Na Matasa
Feb 18, 2019 05:03Mali ta lashe kofin gasar cin kofin kwallon kafa na Afrika na 'yan kasa da shekaru ashirin, da aka kammala jiya Lahadi a filin wasa na Seyni Kunce, na birnin Yamai a Jamhuriya Nijar.
-
An Sako Daliban Da Aka Sace A Kamaru
Feb 18, 2019 04:36Rahotanni daga Jamhuriya Kamaru, na cewa an sako daliban makarantar nan kimanin 200 da aka sace ranar Asabar data gabata a birnin Bamenda dake arewa maso yammacin kasar.
-
AFCON_U20 : Za'a Fafata A Wasan Karshe Tsakanin Senegal Da Mali
Feb 17, 2019 10:50Da yammacin Yau Lahadi za a buga wasan karshe na gasar cin kofin kwallon kafa na Afrika na matasa, tsakanin Senegal da Mali a filin wasa na Seyni Kounche da ke Yamai babban birinin Jamhuriyar Nijar.
-
An Sace Dalibai 200 A Kamaru
Feb 17, 2019 10:28Rahotanni daga Kamaru na cewa wasu mayaka sun yi awan gaba da dalibai kimanin 200 a garin Bamenda dake yankin masu magana da turancin Ingilishi.
-
Najeriya : Ba Siyasa A Dage Zabe Inji INEC
Feb 16, 2019 19:13Hukumar zaben mai zaman kanta a Najeriya, (INEC), ta bayyana cewa, babu siyasa a batun dage zagen shugabancin kasar da na ‘yan majalisu zuwa ranar 23 ga watan nan.
-
Nijar : An Kafa Dokar Hana Fitar Dare A Tillaberi
Feb 13, 2019 12:40A wani mataki na karfafa matakan tsaro hukumomi a jihar Tillaberi sun sanar da kafa dokar hana fitar dare.
-
SADC Da MDD Sun Tattauna Hanyoyin Warware Rikicin Zimbabwe Da Congo
Feb 11, 2019 05:42Shugaban kungiyar raya ci gaban kasashen kudancin Afrika (SADC) kana shugaban kasar Namibia Hage Geingob a ranar Lahadi ya gayyaci babban sakataren MDD Antonio Guterres domin tattauna hanyoyin warware dambarwar siyasa a kasashen Zimbabwe da jamhuriyar demokaradiyar Kongo DRC.