Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Tanzaniya : Hadarin Mota Ya kashe Yan Makaranta 29

    Tanzaniya : Hadarin Mota Ya kashe Yan Makaranta 29

    May 06, 2017 13:09

    Rahotanni daga Tanzaniya na cewa yara yan makaranta akalla 29 ne suka rasa rayukansu a yayin wani hadarin mota a arewacin kasar.

  • An Kammala Taron Koli Kan Tattalin Arzikin Afrika

    An Kammala Taron Koli Kan Tattalin Arzikin Afrika

    May 06, 2017 11:53

    An kammala taron koli na yini uku kan tattalin arzikin Afrika a birnin Durban na kasar Afrika ta Kudu, inda aka tattauna kan batutuwa da suka shafi samar da ci gaba na bai daya da cinikayya tsakanin kasashen Afrika da kuma amfani da dabarun habaka tattalin arziki na zamani.

  • An Harbe Wani Minista Har Lahira  A Somaliya

    An Harbe Wani Minista Har Lahira A Somaliya

    May 04, 2017 01:20

    Rahotanni daga Somaliya na cewa an harbe ministan kula da kwadigon jama'a na kasar, Abdullahi Siraji, har lahira a birnin Mogadisho.

  • Mali : An Kaiwa Sansanin MDD Hari A Tombuctu

    Mali : An Kaiwa Sansanin MDD Hari A Tombuctu

    May 04, 2017 01:20

    Tawagar wanzar da zaman lafiya ta MDD a Mali, ta sanar da mutuwar sojinta guda da kuma jikkatar wasu tara a wani hari da aka kaiwa sansanninta a birnin Tombuctu.

  • WFP Ta Rage Yawan Abincin Da Take Badawa A CAR

    WFP Ta Rage Yawan Abincin Da Take Badawa A CAR

    May 04, 2017 01:19

    Hukumar samar da abinci ta duniya WFP ta ce, karancin kudi ya tilasta mata rage yawan abincin da take badawa ga iyalai a jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.

  • Polisario Ta Sanar Da Shirinta Na Tattauna Da Gwamnatin Moroko Kan Yammacin Sahara

    Polisario Ta Sanar Da Shirinta Na Tattauna Da Gwamnatin Moroko Kan Yammacin Sahara

    May 02, 2017 06:46

    Kungiyar Polisario da ke neman 'yancin kan yankin Sahara ta sanar da aniyarta na fara tattaunawa da gwamnatin kasar Moroko kan yankin Yammacin Sahara da aka jima ana rikici kansa tsakaninsu.

  • Liberia : Ana Bincike Kan Bakuwar Cuta Da Ta Bullo

    Liberia : Ana Bincike Kan Bakuwar Cuta Da Ta Bullo

    Apr 29, 2017 06:35

    Hukumomin Liberia da hukumar lafiya ta duniya na gudanar da bincike domin tantance bakuwar cutar data bulla a kasar wacce kawo yanzu ta hadassa mutuwar gomman mutane a cikin kwanaki biyar.

  • Tanzaniya : An Kori Ma'aikata 10,000 Saboda Difloma Na Bogi

    Tanzaniya : An Kori Ma'aikata 10,000 Saboda Difloma Na Bogi

    Apr 29, 2017 06:34

    Shugaba John Magufuli na Tanzaniya ya sallami ma'aikata 10,000 daga bakin aiki saboda amfani da takardun difloma ko na aiki na karya.

  • Taron Masanan Kasashen Yammacin Afirka Kan Fada Da Ta'addanci A Kasar Togo

    Taron Masanan Kasashen Yammacin Afirka Kan Fada Da Ta'addanci A Kasar Togo

    Apr 28, 2017 01:24

    A ci gaba da kokarin samo hanyoyin da za a bi wajen fada da ta'addanci a kasashen Yammacin Afirka, masana harkokin tsaro daga kasashe 10 na Yammacin Afirka sun gudanar da wani taro a birnin Lome, babban birnin kasar Togo don tattauna hanyoyin da za a bi wajen fada da ta'addancin.

  • ECOWAS Za Ta Janye Dakarunta A Guinea Bissau

    ECOWAS Za Ta Janye Dakarunta A Guinea Bissau

    Apr 26, 2017 06:36

    Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika wato ECOWAS za ta fara janye tawagar dakarunta ta a Guinea Bissau.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS