-
Shugaban Gambia Na Ziyararsa Ta Farko A Senegal
Mar 02, 2017 07:42Yau Alhamis, shugaban kasar Gambia Adama Barrow, ke fara wata ziyarar aiki a birnin Dakar na kasar Senegal.
-
DRC : Jami'an Tsaro Sun Aikata Ba Daidai Ba, Inji MDD
Mar 01, 2017 09:17Majalisar dinkin duniya ta fitar da wani rahoto wanda a cikinsa ta yi allawadai da yadda jami'an tsaro DR Congo sukayi amfani da karfi fiye da kima akan masu zanga-zanga da yunkurin tazarcen shugaba Joseh Kabila.
-
MDD : Amina Mohammed Ta Yi Rantsuwar Kama Aiki
Mar 01, 2017 07:46An rantsar da Amina Mohammed, tsohuwar ministar muhalli ta Nigeria a matsayin mataimakiyar sakatare janar na MDD.
-
Damuwa Majalisar Dinkin Duniya Akan Yiyuwar Bullar Fari A Gabacin Nahiyar Afirka.
Feb 28, 2017 04:37Bayanin da majalisar dinkin duniya ta fitar akan yiyuwar bullar fari, ya ce zai jefa mutane miliyan 20 da su ke fama da rashin abinci mai gin ajiki, cikin mawuyacin hali.
-
Morocco Za Ta Janye Daga Yankin Saharawi
Feb 27, 2017 00:37Kasar Marocco ta ce za ta janye daga yankin Saharawi wanda aka jima ana takkadama akansa wanda kuma ya haifar da zamen tankiya tare da 'yan a ware na ''Polisario''.
-
Guinea : An Sake Bude Makarantu Bayan Yajin Aikin Makwanni 3
Feb 23, 2017 02:13Rahotanni daga Guinea na cewa an sake bude makarantun boko a Guinea bayan kasancewarsu a rufe na tsawan makwanni uku saboda yajin aiki na malumen makarantu.
-
Damuwar Kungiyar kare hakin bil-adama kan yadda ake cin zarafin Al'umma a kasashen Afirka
Feb 22, 2017 07:31Kungiyar kare hakin bil-adama ta bayyana damuwar ta kan yadda ake amfani da karfi wajen cin zarafin Al'umma a Nahiyar Afirka.
-
Yunwa Na Barazana Ga Yara Miliyan 1,4 A Kasashen Duniya 4
Feb 21, 2017 02:25Asusun kula da yara kankana na MDD, (Unicef) ya ce, kimanin yara Milyan 1,4 ne kan iya rasa rayukansu saboda matsananciyar yunwa a wasu kasashe hudu na duniya a cikin wannan shekara.
-
Guinea : An Kashe Mutane Biyar A Cikin Masu Zanga-zanga
Feb 21, 2017 02:24Rahotannin daga Guinea na cewa a kalla mutane biyar ne suka mutu a yayin zanga-zangar neman sake bude azuzuwa a Conakry babban birnin kasar.
-
Yadda Manyan Sojoji Ke Juyawa Gwamnatin Salva Kiir Baya
Feb 19, 2017 02:16A Sudan ta Kudu ana ci gaba da samun manyan jami'an soji dake juyawa gwamnatin kasar baya ta hanyar yin murabus daga bakin aikinsu.