-
Ko Gawar Mugabe Za Ta Iya Lashe Zabe A Zimbabuwe, Inji Matarsa Grace
Feb 17, 2017 13:40Uwal gidan shugaban kasa a Zimbabuwe, Grace Mugabe ta ce tayi imanin cewa ko da gawar mai gidanta, Robert Mugabe, ta tsaya takara, to zai yi nasara a zaben shugabancin kasar na shekara 2018 dake tafe.
-
Ministan Harkokin Wajen Biritaniya Na Ran Gadi A Afrika
Feb 15, 2017 02:23Ministan harkokin wajen kasar Biritaniya, Boris Johnson, na ziyara a Banjul fadar gwamnatin Gambia.
-
Sabon Shugaban Amurka Ya Sha Alwashin Taimakawa Najeriya
Feb 13, 2017 15:47Karon farko tun bayan rantsar da shi shugaban Amurka Donald Trump ya tattauna ta waya tarho da wasu shugabannin Afrika a wannan Litini.
-
Afirka Ta Kudu Na Ci-gaba Da Goyon Bayan Palestine (Zuma)
Feb 11, 2017 12:09Shugaba Jacob Zuma na Afrika ta Kudu ya yi Allah wadai da ci gaba da mamayar da yahudawan Isra'ila ke yiwa al'ummar Palestinu.
-
MDD Ta Damu Kan Rikicin Tsakiyar D.R Congo
Feb 11, 2017 10:47MDD ta bayyana matukar damuwarta dangane da rikicin dake ci gaba da faruwa a tsakiyar Jamhuriya Demokuraddiyar Congo wanda kawo yanzu ya yi sanadin mutuwar gomman mutane cikin 'yan kwanaki kalilan.
-
Afrika Ta Kudu : An Jibge Sojoji Gabanin Jawabin Zuma A Majalisa
Feb 09, 2017 02:21Rahotanni daga Afrika ta Kudu na cewa an jibge dariruwan sojoji a gaban majalisar dokokin kasar a gabanin jawabin da shugaba Jacob Zuma zai yi a majalisar dokokin kasar.
-
Shugaban Kamaru Ya Jinjinawa Tawagar Kwallon Kafar Kasarsa
Feb 09, 2017 02:19Shugaban kasar Kamaru Paul Biya, ya jinjinawa kwazon da tawagar kwallon kafar kasarsa ta nuna, na lashe kofin gasar kwallon kafar nahiyar Afirka na bana wadda ta gudana a kasar Gabon.
-
Ivory Coast : Kura Ta Lafa A Adiake Bayan Bore Na Sojoji
Feb 08, 2017 07:45Rahotanni daga Ivory Coast na cewa kura ta lafa a birnin Adiake a yayinda su kuma jama'a ke cikin zamen dar-dar bayan bore na sojoji.
-
Kasashen G5 Na Sahel Na Taron Gaggawa Kan Matsalar Tsaro
Feb 06, 2017 07:40Yau Litinin shugabannin kasashen G5 na Sahel na wani taron gaggawa kan matsalar tsaro a Bamako babban birnin kasar Mali.
-
Zanga-Zangar Kungiyoyin Fararen Hula A Jamhuriyar Nijar.
Feb 06, 2017 02:20Zanga-Zangar Kungiyoyin Fararen Hula A Jamhuriyar Nijar.