-
Kasar Kamaru Ta Bullo Da Wani Sabon Shirin Yaki Da 'Yan Ta'addan Kungiyar Boko Haram
Oct 28, 2016 10:37Majiyar tsaron kasar Kamaru ta bayyana cewa ta bullo da wasu sabbin dabarun yaki da ta'addanci musamman kungiyar Boko Haram.
-
Kamaru : Mutane 79 Suka Mutu A Hadarin Jirgi Kasa
Oct 24, 2016 16:04A kasar Kamaru adadin mutanen da mutu a hadarin jirgin kasa a ranar Juma'a data gabata ya kai 79.
-
Yawan Mutanen Da Suka Mutu A Hatsarin Jirgin Kasan Kamaru Sun Dora 70
Oct 23, 2016 06:25Rahotanni daga kasar Kamaru sun bayyana cewar yawan mutanen da suka rasa rayukansu sakamakon hatsarin jirgin kasan da ya faru a kasar ya karu zuwa mutane 70 baya ga wadanda suka sami raunuka da aka ce adadinsu ya dara 600.
-
Kamaru : Mutane 55 Suka Mutu A Hadarin Jirgin Kasa
Oct 22, 2016 06:16A kasar kamaru adaddin mutanen da suka rasa rayukansu a hadarin jirgin kasa ya kai 55, a yayin da wadanda suka raunana ya kai kusan 600.
-
Tashin Bom ya hallaka Mutane 4 A arewacin kamaru
Sep 23, 2016 05:51Majiyar kasar Kamaru ta sanar da mutuwar Mutane 4 sanadiyar harin kunar bakin wake a wani yanki dake arewacin kasar
-
Kamaru / Boko Haram : An Yankewa Mutane 109 Hukuncin Kisa
Aug 26, 2016 13:57Wata kotun soji a birnin Maroua dake Kamaru, ta yanke hukuncin kisa ga wasu mutane 109 bisa samunsu da hannu a ayyukan ta'adanci dake da alaka da kungiyar boko haram.
-
Kamaru : Harin Kunar Bakin Wake Ya Kashe Mutane Uku
Aug 21, 2016 11:10Rahotanni daga Kamaru na cewa mutane a kalla uku ne suka rasa rayukan su, kana wasu kimanin 20 suka raunana sakamakon wani harin kunar bakin wake a yankin arewa mai nisa.
-
Amnesty Int. Ba Ta Gamsu Da Hanyoyin Yaki Da Boko Haram A Kasar Kamaru Ba
Jul 15, 2016 05:21Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty Int. ta bayyana rashin gamsuwarta da hanyoyin da mahukuntan kasar Kamaru suke amfani da su wajen yaki da 'yan ta'addan Boko Haram a kasar.
-
Boko Haram ta kai hari a arewacin Kamaru
Jul 13, 2016 17:44Majiyar tsaron kasar Kamaru ta sanar da mutuwar fararen hula sanadiyar harin mayakan boko haram a arewacin kasar
-
Boko Haram ta sake kai wani hari a Kamaru
Jul 09, 2016 16:11Mayakan boko haram sun sake kai wani harin ta'addanci a yankin arewacin kasar Kamaru