-
AFCON U20 : Mali Ta Lashe Kofin Afrika Na Matasa
Feb 18, 2019 05:03Mali ta lashe kofin gasar cin kofin kwallon kafa na Afrika na 'yan kasa da shekaru ashirin, da aka kammala jiya Lahadi a filin wasa na Seyni Kunce, na birnin Yamai a Jamhuriya Nijar.
-
AFCONU20 : Najeriya Ta Yi Waje Da Nijar Mai Masabkin Baki
Feb 09, 2019 17:30A ci gaba da gasar cin kofin kwallon kafa na Afrika na 'yan kasa da shekara 20, dake gudana a Jamhuriyar Nijar, tawagar kwallon kafa ta Najeriya, ta yi waje da Nijar mai masabkin baki, bayan data doke ta da ci 1-0, a wasan da suka buga jiya Juma'a a Yamai.
-
AFCONU20 : Nijar Ta Yi Canjaras Da Burundi
Feb 06, 2019 10:27A ci gaba da gasar cin kofin kwallon kafa na Afrika na 'yan kasa da shekara 20, dake gudana a Jamhuriyar Nijar, tawagar kwallon kafa ta Nijar, ta yi canjaras da Burundi 3-3, a wasan da suka buga da yammacin jiya a babban filin kwallon kafa na Yamai.
-
AFCONU20 : Senegal Ta Lallasa Mali 2 - 0
Feb 04, 2019 05:29A ci gaba da gasar cin kofin kwallon Afrika na 'yan kasa da shekara 20, dake gudana a Jamhuriyar Nijar, tawagar kwallon kafa ta Senegal, ta lallasa ta Mali da ci 2-0.
-
AFCONU20 : Najeriya Ta Lallasa Burundi 2 - 0
Feb 03, 2019 10:11A gasar cin kofin kwallon kafa na Afrika na 'yan kasa da shekara 20, da aka fara jiya Asabar a Jamhuriyar Nijar, tawagar kwallon kafa ta tarayyar Najeriya, ta lallasa ta Burundi da ci 2-0.
-
CAF U20 : Nijar Da Afrika Ta Kudu Sunyi Kunnen Doki 1 - 1
Feb 02, 2019 17:36An bude gasar cin kofin Afrika ta 'yan kasa da shekara 20, wacce kasar Nijar ke karbar bakunci a bana.
-
CAF : Masar Za Ta Karbi Bakuncin Gasar 2019
Jan 08, 2019 16:25Hukumar kwallon kafa ta Afrika CAF, ta mallaka wa kasar Masar, ragamar gudanar da gasar cin kofin kwallon kafa na Afrika na 2019, bayan data kwace nauyin gudanar da gasar ga kasar Kamaru.
-
AFCON : Masar Da Afrika Ta Kudu Na Zawarcin Gasar 2019
Dec 16, 2018 17:24Hukumar kwallon kafa ta Afrika ta ce kasashen Masar da Afrika ta Kudu ne suka bayyana aniyarsu a hukumance ta neman karbar bakuncin gasar cin kofin AFrika na nahiyar na 2019, bayan kwace ragamar shirya gasar badi ga kasar Kamaru.
-
Kamaru : Kwace Gasar Cin Kofin Afrika, Rashin Adalci Ne
Dec 03, 2018 10:49Kasar kamaru ta bayyana kwace mata nauyin karbar bakuncin gasar cin kofin AFrika ta 2019 da rashin adalci.
-
Hukumar CAF Ta Kwace Damar Daukan Bakuncin Gasar Cin Kofin Afirka Daga Kasar Kamaru
Dec 01, 2018 05:24Hukumar Kwallon Kafa ta Afirka (CAF) ta sanar da kwace damar daukar bakuncin gasar cin kofin kasashen Afirka (AFCON) na shekara ta 2019 da ta ba wa kasar Kamaru saboda alamu suna nuna cewa kasar ba ta shirya wa hakan ba.