-
Wasu Mahara Sun kai Farmaki Kan Gidan Kurkuku A Kudancin Kasar Mali
Nov 07, 2016 15:47Ministan shari'a a kasar Mali ya sanar da cewa: Wasu gungun mahara sun kaddamar da hari kan gidan kurkukun garin Banamba da ke nisan kilomita 100 da birnin Bamako fadar mulkin kasar, inda suka 'yantar da fursunoni 21 da ake tsare da su.
-
Mali: An kashe sojan Majalisar Dinkin Duniya Guda Daya
Nov 07, 2016 06:25Harin da aka kai wa dakarun majalisar dinkin duniya ya ci ran daya daga cikinsu.
-
Nakiya Ta Hallaka Wani Sojin Faransa A Mali
Nov 05, 2016 16:39Wani sojin faransa ya rasa ransa a yayin da motar da suke ciki ta taka nakiya a arewacin Mali inda gungun mayakan dake da'awar jihadi ke ci gaba da kasancewa duk da yerjejeniyar sulhun da aka cimma a shekara 2015 data gabata.
-
Fara Yakin Neman Zaben Kansiloli A Kasar Mali Bayan Dage Zaben Tsawon Shekaru
Nov 05, 2016 06:48Mahukunta a Mali sun sanar da jiya Juma'a 4 ga watan Nuwamba a matsayin ranar fara yakin neman zaben kansiloli a duk fadin kasar bayan jinkirta gudanar da zabukan tsawon shekaru sakamakon matsalar tashe-tashen hankula a kasar.
-
Jikkata Sojojin Faransa A Kasar Mali
Oct 14, 2016 05:37Jikkata Sojojin Faransa A Kasar Mali
-
An sanar da dokar ta bace a yankin Tunbuktu na kasar Mali
Oct 12, 2016 10:18Gwamnatin Kasar Mali ta shelanta dokar ta bace a garin Tunbuktu dake arewacin kasar
-
Wani Dan Kunan Bakin Wake Ya Halaka Kansa A Kasar Mali
Oct 11, 2016 15:35Wani dan kunan bakin wake ya tarwatsa kansa a kusa da sojojin kasar Sweden da suke aiki karkashin dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya a kasar Mali.
-
Shugabar Gwamnatin Jamus ta fara ziyara a kasashen Afirka
Oct 09, 2016 17:48Shugabar Gwamnatin Jamus Angela Markel ta fara ziyara a kasar Mali
-
Sojojin Kasar Holland Zasu Ci gaba Da Zama A Kasar Mali Har Zuwa Shekara Ta 2017
Oct 09, 2016 06:20Gwamnatin Kasar Holland ta bayyana cewa: Sojojinta zasu ci gaba da zama a kasar Mali karkashin dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya har zuwa shekara ta 2017.
-
Kasar Faransa Zata Bada Taimakon Kudi Ga Kasashen Bakin Ruwa Na Tarayyar Africa
Oct 08, 2016 11:52Ministan harkokin cikin gida na kasar Faransa ya bayyana cewa gwamnatin kasar zata ware dalar Amurka million 50 don tallafawa wasu kasashen Africa wajen yaki da ta'addancin.