-
An Yi Garkuwa Da Wani Tsohon Minista A Kamaru
Mar 21, 2019 14:38Hukumomin jamhuriyar Kamaru sun ce, an yi garkuwa da wani tsohon minista a yankin masu magana da turancin Ingilishi dake shiyyar arewa maso yammacin kasar.
-
Mayakan Boko Haram Sun Kashe Mutune 4 A Najeriya
Mar 21, 2019 09:58Kimanin mutune 4 ne suka rasa rayukansu sanadiyar harin ta'addanci na kungiyar boko haram a Najeriya
-
Najeriya: Ana Samun Nasara Wajen Yaki Da Zazzabin Lassa
Mar 21, 2019 05:55An sami koma bayan yaduwar zazzabin Lassa A Najeriya A Cikin 2019.
-
Afrika Ta Tsakiya: An Cimma Matsaya Kan Kafa Gwamnati
Mar 21, 2019 05:54Kungiyar tarayya Afrika ta sanar da cewa, hukumomin Jamhuriya Afrika ta tsakiya da gungun kungiyoyin masu dauke da makamai 14 da suka sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya sun cimma matsaya kan batun kafa gwamnati.
-
Hare Haren Amurka A Somaliya, Laifukan Yaki Ne_ Amnesty
Mar 20, 2019 14:30Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa, Amesty International, ta ce hare haren da Amurka ke kaiwa a Somaliya zasu iya kasancewa laifukan yaki.
-
PDP Za Ta Gabatar Da Shedu Sama Da 400 A Gaban Kotu Kan Zaben Shugaban Kasa
Mar 20, 2019 08:55Dan takarar jam'iyyar shugabancin kasa a karkashin inuwa Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya wanda ya fadi a zaben shugaban kasa, zai gabatar da shedu sama da 400 domin bayar da sheda kan korafe-korafen magudi da jam'iyyar ke zargin a tafka a zaben.
-
Afrika Ta Tsakiya: Masu Dauke Da Makamai Sun Bukaci Firaminista Ya Yi Murabus
Mar 20, 2019 05:49A Afrika ta tsakiya, wasu gungun masu dauke da makamai 11 daga cikin 14 da suka sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya, sun bukaci fira ministan kasar, Firmin Ngrebada, da ya yi murabus.
-
Duniya Na Ci Gaba Da Aikewa Da Kayan Agaji Zuwa Kasashen Da Mahaukaciyar Guguwa Ta kada
Mar 20, 2019 05:41Kasar Tanzania na daga cikin wadanda su ka aike da kayan agaji zuwa kasashen Mozambique, Zimbabwe da Malawi da mahaukaciyar guguwar Idai ta rutsa da su.
-
Harin Bindiga Ya Ci Rayukan Mutum 4 A Kasar Masar
Mar 20, 2019 05:31Wani dan bindiga ya buda wuta a jihar Aljiza ta kasar Masar tare da kashe mutum 4 da kuma jikkata wasu 3 na daban
-
Hukumar INEC Ta Dakatar Da Tattara Sakamakon Zaben Bauchi
Mar 19, 2019 14:50Hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya INEC ta dakatar da tattara sakamakon zaben jihar Bauchi, daya daga cikin jihohi shida da tace zabensu na gwamna bai kammala.