FIDH Ta Zargi Jami'an Tsaron Congo Da Hannu A kisan Jama'a
https://parstoday.ir/ha/news/africa-i26535-fidh_ta_zargi_jami'an_tsaron_congo_da_hannu_a_kisan_jama'a
Hukumar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa (FIDH) ta zargi jami'an tsaro kasar Congo da wata kungiyar mayaka da shirya kisan gillar da aka yi a yankin Kasai.
(last modified 2018-08-22T07:01:10+00:00 )
Dec 20, 2017 07:49 UTC
  •  FIDH Ta Zargi Jami'an Tsaron Congo Da Hannu A kisan Jama'a

Hukumar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa (FIDH) ta zargi jami'an tsaro kasar Congo da wata kungiyar mayaka da shirya kisan gillar da aka yi a yankin Kasai.

Hukumar ta ce jami'an tsaron sun aikata wannan ta'asar ce ta hanyar wata kungiyar mayaka dake samun goyan bayan sojojin kasar, a tsakanin watan Maris zuwa Yuli

Rahoton dai ya danganta lamarin da cin zarafin bil adama.

Rikicin da ya barke a yankin na Kasai dai ya yi ajalin mutum sama da 3,300.