Sakamakon Binciken Kisan Zaria A Najeriya
https://parstoday.ir/ha/news/africa-i9022-sakamakon_binciken_kisan_zaria_a_najeriya
Sakamon Binciken Kisan Zaria ya Bai wa Sojoji Laifi
(last modified 2018-08-22T06:58:41+00:00 )
Aug 02, 2016 04:53 UTC
  • Sakamakon Binciken Kisan Zaria A Najeriya

Sakamon Binciken Kisan Zaria ya Bai wa Sojoji Laifi

Sakamakon binciken kisan Zaria, ya dora laifi akan sojojin Najeriya.

Telbijin din al'alam mai watsa shirye-shiryenta da turanci daga nan Tehran, ta bayyana cewa; Binciken ya bayyana cewa sojojin sun kashe 'yan shi'a 248 a cikin kwanaki uku a garin Zaria.

Gabanin wanann bnciken, kungiyar kare hakkin bil'adama ta "Amnesty International' ta zargi sojojin Najeriya din da tafka laifi kan 'yan shi'a a cikin watan Decemba na 2015.

Bayanin kungiyar ta kare hakkin bil'adama ya ce; A ranakun 12 da 14 ga watan Decemna 2015, sojojin sun kashe 'yan shi'a 350 ba bisa ka'ida ba.

Daruruwan mutane ne dai aka kashe a lokacin harin da sojojin su ka kai a giran  shugaban kungiyar 'yan'uwa musulmi Sheikh Ibrahim Yakub ak-zakzaky