-
Sabon Shugaban Amurka Ya Sha Alwashin Taimakawa Najeriya
Feb 13, 2017 15:47Karon farko tun bayan rantsar da shi shugaban Amurka Donald Trump ya tattauna ta waya tarho da wasu shugabannin Afrika a wannan Litini.
-
Afirka Ta Kudu Na Ci-gaba Da Goyon Bayan Palestine (Zuma)
Feb 11, 2017 12:09Shugaba Jacob Zuma na Afrika ta Kudu ya yi Allah wadai da ci gaba da mamayar da yahudawan Isra'ila ke yiwa al'ummar Palestinu.
-
MDD Ta Damu Kan Rikicin Tsakiyar D.R Congo
Feb 11, 2017 10:47MDD ta bayyana matukar damuwarta dangane da rikicin dake ci gaba da faruwa a tsakiyar Jamhuriya Demokuraddiyar Congo wanda kawo yanzu ya yi sanadin mutuwar gomman mutane cikin 'yan kwanaki kalilan.
-
Afrika Ta Kudu : An Jibge Sojoji Gabanin Jawabin Zuma A Majalisa
Feb 09, 2017 02:21Rahotanni daga Afrika ta Kudu na cewa an jibge dariruwan sojoji a gaban majalisar dokokin kasar a gabanin jawabin da shugaba Jacob Zuma zai yi a majalisar dokokin kasar.
-
Shugaban Kamaru Ya Jinjinawa Tawagar Kwallon Kafar Kasarsa
Feb 09, 2017 02:19Shugaban kasar Kamaru Paul Biya, ya jinjinawa kwazon da tawagar kwallon kafar kasarsa ta nuna, na lashe kofin gasar kwallon kafar nahiyar Afirka na bana wadda ta gudana a kasar Gabon.
-
Ivory Coast : Kura Ta Lafa A Adiake Bayan Bore Na Sojoji
Feb 08, 2017 07:45Rahotanni daga Ivory Coast na cewa kura ta lafa a birnin Adiake a yayinda su kuma jama'a ke cikin zamen dar-dar bayan bore na sojoji.
-
Kasashen G5 Na Sahel Na Taron Gaggawa Kan Matsalar Tsaro
Feb 06, 2017 07:40Yau Litinin shugabannin kasashen G5 na Sahel na wani taron gaggawa kan matsalar tsaro a Bamako babban birnin kasar Mali.
-
Zanga-Zangar Kungiyoyin Fararen Hula A Jamhuriyar Nijar.
Feb 06, 2017 02:20Zanga-Zangar Kungiyoyin Fararen Hula A Jamhuriyar Nijar.
-
CAN 2017 : Burkina Faso Ta Samu Matsayi Na Uku
Feb 05, 2017 07:17A ci gaba da gasar cin kofin Afrika na 2017 da kasar Gabon ke karbar bakunci, tawagar kwallon kafa ta Burkina faso ta lallasa takwararta ta Ghana da ci daya da nema a karawar neman matsayi na uku da suka buga Jiya.
-
CAN 2017 : Wasan Neman Matsayi na Uku Tsakanin Burkina Faso Da Ghana
Feb 04, 2017 07:13A ci gaba da gasar cin kofin Afrika na 2017 da kasar Gabon ke karbar bakunci yau Asabar ne tawagar kwallon kafa ta Burkina faso zata fafata da takwararta ta Ghana a neman masayi na uku dana hudu.