-
Jamus : Kyautata Tattalin Afrika Ne Zai Dakatar Da Kwararar Yan Gudun Hijira
Oct 27, 2018 11:49Waziriyar Kasar Jamus Angela Merkel ta bayyana cewa kyautata tattalin arzikin kasashen Afrika ne kadai zai iya dakatar da kwararar bakin haure daga nahiyar zuwa kasashen turai.
-
Mutane 2 Sun Mutu A Sanadiyyar Musayar Wuta A Yammacin Kasar Jamus
Oct 20, 2018 06:53Kamfanin dillancin labarun Associated Press ya ce; A jiya Juma'a ne aka yi musayar wuta a tsakanin 'yan sanda da wasu mutane a garin Kirchheim da yake a jahar Rhineland-Palatinate a kudu maso yammacin kasar
-
Ministan Harkokin Wajen Jamus Ya Jingine Batun Tafiyarsa Zuwa Saudiyya
Oct 18, 2018 05:52Ministan harkokin wajen kasar Jamus Heiko Maas ya dakatar da tafiyar da aka shirya cewa zai zuwa kasar Saudiyya, sakamakon batun zargin mahukuntan kasar da kisan Jamal Khashoggi.
-
Yan Gudun Hijira Daga Kasar Jamus Da Dama Ne Aka Maida Su Arewacin Afrika
Oct 08, 2018 18:56Ma'aikatar Tsaron Kasar Jamus ta bada sanarwa cewa bakin haure da dama ne aka maida su wasu kasashen arewacin Afrika.
-
Waziriyar Kasar Jamus Ta Bukaci Warware Matsalar 'Yan Gudun Hijira
Aug 30, 2018 19:08Waziriyar kasar Jamus da a halin yanzu haka take gudanar da ziyarar aiki a kasar Senegal ta bukaci daukan matakan warware matsalolin bakin haure da 'yan gudun hijira.
-
Waziriyar Kasar Jamus Ta Fara Ziyara Aiki A Wasu Kasashen Yammacin Afrika
Aug 30, 2018 06:23Waziriyar Kasar Jamus Angela Michel ta fara wani ziyarar aiki a wasu kasashen Afrika a jiya Laraba.
-
Tsohon Ministan Kasar Jamus Ya Yi Suka Kan Bakar Siyasar Amurka Kan Kasar Turkiyya
Aug 20, 2018 18:13Tsohon ministan harkokin wajen kasar Jamus ya yi kakkausar suka kan siyasar Amurka na kokarin wurga kasar Turkiyya cikin matsalar tattalin arziki.
-
Mahukuntan Turkiyya Da Jamus Sun Tattauna Batun Harkar Tattalin Arzikin Kasashensu
Aug 16, 2018 06:43Waziriyar kasar Jamus da shugaban kasar Turkiyya sun tattauna batun hanyoyin bunkasa harkar tattalin arzikin kasashensu.
-
Jamus Ta Dage Takunkuman Tattalin Arzikin Da Ta Dorawa Kasar Turkia.
Jul 22, 2018 06:30Gwamnatin kasar Jamus ta bada sanarwan dage takunkuman tattalin arzikin da ta dorawa kasar Turkia a shekara ta 2017 bayan da jami'an tsaron kasar Turkia suka kama wasu masu rajin kare hakkin bil'adama da yan jarida guda 6 suka tsare.
-
Wani Mutum Ya Farma Matafiya Da Wuka A Cikin Wata Motar Bus A Kasar Jamus
Jul 21, 2018 12:08Wani mutum dauke da wuka ya farma matafiya a cikin wata motar bus a yankin arewacin garin Luebeck da ke kasar Jamus, inda ya jikkata matafiya 14 a jiya Juma'a.