-
Somaliya Tayi Hasarar Milyoyin Daloli Sakamakon Yankewar Internet
Jul 09, 2017 11:12Yankewar sadarwar yanar Gizo yayi sanadiyar hasarar sama da miliyan dari na dalar Amurka ga tattalin arzikin kasar Somaliya
-
An Hallaka Mayakan Ashabab Da Dama A Kudancin Somaliya
Jul 06, 2017 06:31Dakarun Tsaron Somaliya Sun kai hari kan sansanin 'yan ta'addar Ashabab tare da hallaka 13 daga cikin su a kudancin kasar.
-
Kungiyar Tarayyar Afrika Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Gwamnatin Somaliya
Jul 03, 2017 17:45Kungiyar tarayyar Afrika ta sanar da cewa: Tana goyon bayan gwamnatin Somaliya tare da jaddada aniyarta ta karfafa matakan tsaro da zaman lafiya a kasar.
-
An Sami Baraka A Cikin Shuwabannin Kungiyar Al-Shabab Ta Somalia
Jul 01, 2017 16:42Wasu labarai sun bayyana cewa kakakin kungiyar Al-shabab ta kasar Somalia ya balle daga kungiyar kuma a halin yanzu yana goyon bayan sulhuntawa da gwamnatin kasar.
-
An Hallaka Mayakan Al-shabab Shida A Somaliya
Jun 30, 2017 18:13Dakarun Tsaron Somaliya sun hallaka mayakan kungiyar Ashabab 6 a kudancin kasar
-
Somaliya: Dubban Kananan Yara Suna Fuskantar Mutuwa Saboda Yunwa
Jun 30, 2017 06:35Cibiyar kasa da kasa ta bada agaji ta ce da akwai kananan yara kusan 20,000 da su ke fuskantar mutuwa saboda yunwa a kasar Somaliya.
-
Tashin Bom Ya Kashe Mutane A Kasar Kenya Kusa Da Kan Iyaka Da Somaliya
Jun 27, 2017 19:03Wani bom da aka bisine a gefen hanya a yankin gabashin kasar Kenya kusa da kan iyaka da Somaliya ya kashe mutane 8 kuma hudu daga cikinsu kananan yara 'yan makaranta.
-
Somaliya: Mota Mai Makare Da Bama-bamai ta Fashe A Birnin Magadishu
Jun 22, 2017 18:54Rahotanni sun ce a kalla mutane hudu ne su ka mutu a sanadiyyar harin
-
Harin Ta'addancin Kungiyar AShabab A Somaliya
Jun 20, 2017 18:08Akalla Mutane 10 ne suka hallaka yayin da wasu da dama na daban suka ji rauni yayin wani harin ta'addanci da kungiyar Ashabab ta kai Magdushu babban birnin kasar Somaliya
-
An Yi Garkuwa Da Mutane A Somaliya
Jun 15, 2017 11:08Jami'an tsaron Somaliya sun samu nasarar kawo karshen garkuwar da aka yi da fararen hula a wurin cin abinci dake Magadushu babban Birnin Kasar Somaliya