-
MDD Ta Fara Tsugunar Da 'Yan Gudun Hijira Sudan Ta Kudu A Cikin Jamhuriyar DR Congo
Nov 01, 2016 13:25Hukumar Kolin Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta bada labarin fara jigilar dubban 'yan gudun hijirar kasar Sudan ta Kudu zuwa yankin arewa maso gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo.
-
Kungiyoyin Kare Hakkin Bil-Adama Sun Bukaci Kare Lafiyar 'Yan Gudun Hijira A Kasar Afrika Ta Tsakiya
Nov 01, 2016 12:59Kungiyoyin kare hakkin bil-Adama sun bukaci Majalisar Dinkin Duniya da ta dauki kwararan matakan kare fararen hula a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.
-
Jami'an Tsaron Kasar Faransa Sun Kai Hari Kan Sansanin Yan Gudan Hijira
Nov 01, 2016 07:33Majiyar jami'an tsaro a kasar faransa ta bayyana cewa yansandan kasar a birnin Paris sun kai farmaki kan wani sansanin yan gudun hijira a wajen birnin Paris a yau tare da bayanin cewa akwai yan ta'adda a cikinsu.
-
Faransa ta yi alawadai kan harin da Saudiya ta kai gidan Kaso a Yamen
Oct 31, 2016 14:20Ma'aikatar harakokin wajen kasar Faransa ta yi alawadai da sabon harin da Jiragen yaki na kawancen saudiya suka kai gidan yari na garin Hudaydah a kasar Yemen
-
Birtaniyya Ta Musanta Ikirarin Saudiyya Na Kai Hari Garin Makka Daga Kasar Yemen
Oct 31, 2016 01:57Ma'aikatar harkokin wajen Birtaniyya ta bayyana cewar harin da aka kai kasar Saudiyya da makami mai linzami daga Yemen ba Makka aka kai shi face dai filin jirgin saman Jiddah, lamarin da ke karyata zargin da Saudiyyan ta yi na cewa garin Makka aka kai wa harin.
-
Kungiyar Tarayyar Turai Ta Ja Kunnen Turkiyya Kan Da Dawo Da Hukuncin Kisa A Kasar
Oct 31, 2016 01:56Majalisar kungiyar Tarayyar Turai ta ja kunnen gwamnatin kasar Turkiyya dangane da shirinta na sake dawo da hukuncin kisa a kasar, wanda a cewarta hakan zai iya cutar da kokarin Turkiyyan na shiga Tarayyar Turan.
-
Girgiza Kasa Mai Karfi Ta Abkawa Italiya
Oct 30, 2016 11:25Hukumar bayar da agaji a Italiya ta sanar da cewa an samu mumunar barna a girgiza kasa mai karfin maki 6.5 ata abkawa kasar yau Lahadi.
-
Yan Ta'addan Da'ish A Iraki Suna Amfani Da Fararen Hula A Matsayin Garkuwa A Garin Mosel
Oct 30, 2016 07:10'Yan kungiyar ta'addanci ta Da'ish a garin Mosel na kasar Iraki suna amfani da fararen hula a matsayin garkuwa da nufin kawo cikas ga shirin sojojin kasar na yantar da garin daga mamayar 'yan ta'adda.
-
An Zabi Afirka Ta Kudu, Rwanda, Masar Da Tunisiya A Matsayin Membobin Kwamitin Kare Hakkokin Bil'adama Na MDD
Oct 29, 2016 13:22Babban zauren Majalisar Dinkin Duniya ya zabi wasu kasashen Afirka su hudu a matsayin membobi a kwamitin kare hakkokin bil'adama na majalisar, wanda hakan ya ba wa nahiyar Afirka damar zama nahiyar da ta fi yawan wakilai a wannan kwamiti mai membobi 14.
-
Fatou Bensouda : Ficewar Wasu Kasashen Afirka Daga ICC Ba Zai Hana Shari'ar Da Ake Yi wa Wasu Afirkawan Ba
Oct 29, 2016 13:22Babbar mai shigar da kara a kotun kasa da kasa mai hukunta manyan laifuka (ICC), Fatou Bensouda ta bayyana cewar kotun ba ta dadin ficewar da wasu kasashe uku na Afirka suka yi daga kotun ba, sai dai kuma hakan ba zai hana kotun ta ci gaba da shari'a kan manyan laifuffukan da aka tafka a nahiyar ba.