-
Yawan Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu Sanadiyyar Guguwar Iska A Kasar Haiti Ya Kai 339.
Oct 07, 2016 06:38Yawan mutanen da suka rasa rayukansu a guguwar iska hade da ruwan sama a kasar Haiti ya kai 339.
-
Wani Bom Ya Tashe Kusa Da Wani Ofishin Yansanda A Istambul NA Kasar Turkiya Ya Raunata Mutane 10
Oct 06, 2016 14:21Akalla mutane goma ne suka ji rauni a lokacinda wani bom da aka dana a jikin babur ya tashi kusa da wani ofishin yansanda a birnin Istambul na kasar turkia a safiyar yau Alhamis.
-
Dubban Mayakan Kungiyoyin Yan Ta'adda A Kasashen Iraqi Da Syria Sun Fito Ne Daga Kasashen Turai
Oct 06, 2016 13:52Ministan harkokin wajen kasar Austria ya bayyana cewa dubban mayakan kungiyoyin yan ta'adda a kasar Iraqi da Syria sun fito ne daga kasashen tarayyar Turai.
-
Gwamnatin Kasar Libya Ta Ki Amincewa Da Kafa Sansanin Yan Gudun Hijira Zuwa Turai A Cikin Kasarta
Oct 06, 2016 12:36Ministan harkokin wajen kasar Libya Tahar Sayyalah ya bada sanarwan cewa gwamnatin kasar ba zata amincewa kasashen turai su kafa sansanin yan gudun hijira zuwa kasashen na Turai cikin kasarsa ba.
-
Mahaukaciyar Guguwar 'Mathew' Ta Hallaka Mutane 23 A Kasar Haiti
Oct 06, 2016 07:27Mahaukaciyar guguwa da ta haifar da ambaliyar ruwa da aka ba wa suna "Matthew" ta kashe mutane 27 a kasar Haiti da Jamhuriyar Dominican yayin da mutanen kuma sun bace babu labarinsu.
-
Jamus Za Ta Kafa Sansanin Soji A Nijar
Oct 06, 2016 02:25Kasar Jamus za ta gina wani sansanin soji a Jamhuriyar Nijar domin fada da ayyukan ta’addanci a makofciyar kasar Mali.
-
EU Ta Kudiri Anniyar Yaki Da Kwararar Bakin Haure
Oct 06, 2016 02:23Kungiyar tarayya turai ta EU, ta kaddamar da wata sabuwar rundunar jami'an tsaron iyakoki domin kara karfafa matakanta na yaki da kwararar bakin haure.
-
Kasar Rasha Ta Yi Tayin Shiga Tsakani Don Magance Rikicin Kasar Libiya
Oct 05, 2016 07:29A karon farko kasar Rasha ta yi tayin shiga tsakani a tattaunawar sulhu tsakanin bangarorin da ba sa ga maciji da juna na kasar Libiya da nufin kawo karshen rikicin kasar da ya ki ci ya ki cinyewa.
-
Damuwar MDD kan ci gaba da kai hare-hare kan cibiyoyin kiyon lafiya
Oct 05, 2016 02:27Bayan watsa rahototanni da dama dangane da kai hare-hare kan cibiyoyin kiyon Lafiya a yankuna daban daban na Duniya, babban saktare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Banki Moon ya bukaci kwamitin tsaro na MDD da ya dauki kwararen matakai a kan wannan batu.
-
Rasha Ta Sake Jaddada Ci Gaba Da Taimakon Gwamnatin Siriya Wajen Fada Da Ta'addanci
Oct 04, 2016 07:46Jakadan kasar Rasha na dindindin a Majalisar Dinkin Duniya Vitaly Churkin ya bayyana niyyar gwamnatin kasarsa na ci gaba da taimakon kasar Siriya wajen fada da 'yan ta'adda yana mai cewa idan da ba don shigowar sojojin Rasha ba da yanzu tutocin kungiyoyin Da'esh da Al-Qa'ida suna kadawa a birnin Damaskus.