-
Kura Ta Lafa A Kasar Turkiya Bayan Yunkurin Juyin Mulki A Daren Jiya
Jul 16, 2016 06:09Bayan wani gagarumin juyin mulki da wasu sojojin kasar Turkiya suka shirya a daren jiya wanda bai yi nasara ba, kura ta fara lafawa a kasar ta Turkiya.
-
Zaman Dar Dar Da Rashin Tabbas A Kasar Turkia Bayan Kokarin Juyin Mulki
Jul 16, 2016 03:13Juyin mulki a kasar Turkia ya kasa kaiwa ga nasara a jiya jumma'a
-
Wani Rahoton Kasar Amurka Ya Bayyana Cewa Mai Yuwa Kasar Saudia Tana Da Hannu A Harin 11/9
Jul 16, 2016 03:12Mai yuwa gwamnatin saudia tana da hannu a harin 11/9/2001
-
Mahukuntan Kasar Faransa Sun Gano Dan Ta'addan Da Ya Kai Harin Birnin Nice
Jul 15, 2016 11:34Mahukuntan Faransa sun sanar da cewa: Dan ta'addan da ya kai harin birnin Nice na kasar matashi ne dan shekara 31 a duniya mai suna Mohamed Lahouaiej-Bouhilel bafaranshe dan asalin kasar Tunusiya.
-
Fiye Da Mutane 80 Sun Rasa Rayukansu A Harin Birnin Nice Na Kasar Faransa
Jul 15, 2016 01:03Sakamakon harin da wani mutum dan asalin kasar Tunisia ya kai a kan mutane masu shagulgulan ranar 'yancin kasar Faransa a birnin Nice a cikin daren jiya akalla mutane 80 sun rasa rayukansu.
-
Kasashen Larabawa Da Iran Sun Yi Allawadai Da Harin Nice
Jul 15, 2016 07:17kasashen larabawa a sahun gaba Saudiya da kuma Iran sunyi allawadai da harin NIce tare da kira kan a hada kai domin yaki da ta'adanci.
-
Faransa : An Tsawaita Dokar Ta Baci Da Watanni 3, Bayan Harin Nice
Jul 15, 2016 04:26Shugaban kasar Faransa ya sanar da tsawaita dokar ta bacin dake shirin karewa da watanni uku, bayan kazamin harin da da wani direba ya kai da mota a birnin Nice.
-
Musulmin Birtaniya Sun Damu Kan Matsayin Da Aka Baiwa Thereza Na Firayi Minista
Jul 15, 2016 00:23Da dama daga cikin muslmin kasar Birtniya sun fara nuna damuwa dangane da matsayin firayi minista da aka baiwa Theresa May saboda ra’ayinta na ‘yan mazan jiya.
-
Kasar Faransa Ta Rufe Ofishin Jakadancin Ta Dake Kasar Turkia
Jul 14, 2016 11:16Faransa ta rufe ofisoshin jakadanci babban da kuma kana a kasar Turkia
-
Ra'yi:Wariyar Launin Fata Matsala Ce Da Take Kunno Kai A Kasar Amurka
Jul 14, 2016 10:56Matsalar wariyar launin fata ta zama babban barazana ga zaman lafiya a kasar Amurka