-
Dubban Mutane Ne Suka Rasu A Sudan Ta Kudu
Mar 12, 2016 07:43Rikicin Shekaru biyar na Sudan ta Kudu ya yi sanadiyar mutuwar dubban mutane.
-
An bukaci Turkiya da ta daina tura makami zuwa Siriya
Mar 12, 2016 07:42Rasha ta Bukaci Turkiya da ta daina tura makamai zuwa kasar Siriya
-
Kungiyar Ta'addanci Ta Da'ish Ta Sanar Da Nada Sabon Shugaba A Kasar Libiya
Mar 11, 2016 14:23Kungiyar ta'addanci ta Da'ish mai kafirta musulmi ta sanar da nadin sabon shugabanta a kasar Libiya mai suna Abdul-Qadir Annajadi a matsayin wanda ya maye gurbin Abu Mughirah Al-Qahdati da aka fi sani da Al-Anbari da ya halaka.
-
Karuwar kai hare-haren kan sansanin 'yan gudun hijra a kasar Jamus
Mar 11, 2016 06:22Hukumar 'yan sandar bincike kan manyan laifuka a kasar Jumus ta sanar da karuwar kai hari a Sansanin 'yan gudun hijra a kasar
-
An Bukaci A ladabtar Da Sojojin MDD Wadanda Aka Samu Da Laifin Cin mutuncin Mata
Mar 11, 2016 00:07Majiyar muryar Jumhuriyar musulunci ta Iran daga birnin Newyork ya bayyana
-
Za' a Fara Sabuwar Tattaunawar Sasanta Rikicin Syria A Ranar 14 Ga Watan Maris
Mar 10, 2016 03:09Majalisar dinkin duniya ta bayyana cewa, za a fara sabuwar tattaunawar sasanta rikicin Syria a ranar 14 ga wannan watan na Maris kuma tattaunawar wadda za a gudanar a birnin Geneva, ba za ta wuce kwanaki 10 ba.
-
Ana Ci Gaba Da Mai Da Martani Kan Zargin Da Gwamnatin Masar Ta Yi Kan Kungiyar Hamas
Mar 09, 2016 01:59Shahararren marubuci kuma masanin harkokin yau da kullum dan kasar Masar Fahmi Huwaidi ya bayyana cewa; Zargin da gwamnatin Masar ta yi kan kungiyar Palasdinawa ta Hamas da hannu a kisan gillar da aka yi wa tsohon babban lauyan gwamnatin kasar mai shigar da kara, zargi ne maras tushe.
-
Benezuela : 'Yan Adawa Zasu Shirya Zaben Raba Gardama Don Tsige Shugaba Maduro
Mar 08, 2016 12:56'Yan adawa dake da rinjaye a majalisar dokokin Benezuela na nazarin bude wani shiri da zai ga gudanar da wani zaben jin ra'ayin al'umma kasar domin tsige shugaban kasar mai ci Nicolas Maduro.
-
UNHCR Ta Damu Dangane Da Yarjejeniyar da EU Ta Cimma Da Turkiya Kan 'Yan Gudun Hijira
Mar 08, 2016 11:25Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta MDD ta nuna matukar damuwar ta dangane da yarjejeniyar wucin gadin da kungiyar tarraya Turai ta cimma da Turkiya kan 'yan gudun hijira.
-
Amurka Ta Sanar Da Hallaka 'Yan Ta'addan Al-Shabab 150 A Somaliya
Mar 08, 2016 02:14Rundunar sojin Amurka ta sanar da cewa ta samu nasarar hallaka sama da mayakan kungiyar 'yan ta'addan nan ta Al Shabab ta kasar Somaliya 150 a wani hari da suka kai musu da jirgin yaki mara matuki.