Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Madagaska : Kotun Tsarin Mulki Ta Amince Da Sakamakon Zabe Zagaye Na farko

    Madagaska : Kotun Tsarin Mulki Ta Amince Da Sakamakon Zabe Zagaye Na farko

    Nov 29, 2018 05:39

    Kotun tsarin mulki a Madagaska, ta yi na'am da sakamakon zaben shugaban kasar zagaye na farko, da hukumar zaben kasar (CENI), ta sanar yau kusa da mako biyu.

  • Gabon: Ali Bongo Zai Bar Saudiyya, Don Ci Gaba Da Jinya A Morocco

    Gabon: Ali Bongo Zai Bar Saudiyya, Don Ci Gaba Da Jinya A Morocco

    Nov 28, 2018 00:02

    A wani lokaci yau Laraba ne ake sa ran shugaba Ali Bongo na Gabon zai fice daga Saudiyya, domin ci gaba da jinya a kasar Morocco.

  • Burkina Faso : Janar Diendere, Ya Gurfana Gaban Kotu

    Burkina Faso : Janar Diendere, Ya Gurfana Gaban Kotu

    Nov 26, 2018 06:49

    A Burkina faso yau ne, Janar Gilbert Diendere, ke bayyana a gaban wata kotun sojin Ouagadugu, bisa zargin yunkurin juyin mulkin 2015.

  • Nutsewar Jirgin Ruwa Ta Yi Ajalin Mutum 29 A Uganda

    Nutsewar Jirgin Ruwa Ta Yi Ajalin Mutum 29 A Uganda

    Nov 25, 2018 13:17

    'Yan sanda a Uganda, sun tabbatar da mutuwar mutum 29 biyo bayan nutsewar wani jirgin ruwa a tafkin Victoria.

  • An Rage Albashin Manyan Jami'an Gwamnati A Zimbabwe

    An Rage Albashin Manyan Jami'an Gwamnati A Zimbabwe

    Nov 23, 2018 00:34

    Gwamnatin Zimbabwe ta dauki matakin rage albashin manyan jami'an kasar da kashi biyar cikin dari.

  • Nijar : Boko Haram Ta Kashe Ma’aikatan Man Fetur 7 A Diffa

    Nijar : Boko Haram Ta Kashe Ma’aikatan Man Fetur 7 A Diffa

    Nov 22, 2018 08:53

    Rahotanni daga jamhuriya NIjar na cewa wasu ‘yan bindiga da ake dangata cewa na kungiyar Boko Haram ne, sun kashe ma’aikatan kamfanin Foraco 7 da ke aikin hakar rijiyoyin mai a garin Toumour da ke jihar Diffa a gabashin kasar.

  • An Fara Yakin Neman Zabe A D.R Congo

    An Fara Yakin Neman Zabe A D.R Congo

    Nov 22, 2018 07:24

    Yau Alhamis an fara yakin neman zaben shugaban kasa a Jamhuriyar Demokuradiyyar Congo.

  • An Fara Yakin Neman Zabe A D.R Congo

    An Fara Yakin Neman Zabe A D.R Congo

    Nov 21, 2018 14:45

    A Jamhuriyar Demokuradiyyar Congo a cikin daren yau Larabe ne da misalin karfe 12 na dare, za'a fara yakin neman zaben shugaban kasar.

  • Ban Da Niyyar Sake Tsayawa Takara_Mohamed Ould Abdel Aziz

    Ban Da Niyyar Sake Tsayawa Takara_Mohamed Ould Abdel Aziz

    Nov 21, 2018 13:19

    Shugaban Kasar mauritania, Mohamed Ould Abdel Aziz, ya ce bai da niyyar sake tsayawa takara a zaben shugaban kasar na 2019 domin neman wani wa'adin mulki a karo na uku.

  • Kungiyar AU Na Gudanar Da Taro A Birnin Adis Ababa

    Kungiyar AU Na Gudanar Da Taro A Birnin Adis Ababa

    Nov 18, 2018 15:32

    A wannan Lahadi ne Kungiyar tarayyar Afirka ta fara gudanar da taron kwanakin uku a hedkwatar kungiyar dake birnin dis Ababa na kasar Habasha.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS