-
Nijar : Mahamadu Isoufou Ya Bayyana Kaddarorinsa
Apr 15, 2016 06:48Shugaba Alh. Mahamadu Yussuf na Nijar dake shugabancin kasar a wa'adin mulki na biyu ya bayanawa kotun tsarin mulkin kasar kaddarorin daya mallaka kamar yadda dokar kasar ta tanada.
-
An kafa sabuwar Gwamnati a Nijer
Apr 12, 2016 01:13Shugaban Kasar Nijer Ya gabatar da sabuwar Gwamnatinsa wacce ta kumshi ministoci 38
-
Takaitacen Tarihin Shugaba Mahamadu Isufu Na Nijar
Apr 03, 2016 11:21A Ranar 2 ga watan Afrilun nan ne aka rantsar da Alh. Mahamadou Issoufou a wani wa’adin shugabancin kasar Nijar na biyu bayan ya lashe zaben kasar zagaye na biyu da ‘yan adawa suka kauracema a ranar 20 ga watan Maris.
-
Shugaban Kasar Niger Ya Yi Rantsuwar Kama Aiki A Matsayin Zababben Shugaban kasar
Apr 02, 2016 12:46Shugaban kasar Niger Muhammad Isifu ya yi rantsuwar kama aiki a matsayin zababben shugaban kasa a Jamhuriyar Niger a yau Asabar.
-
Shirin Rantsar da shugaban Nijer Mahamadou Issoufou
Apr 01, 2016 13:53Birnin Yamai ya fara karbar baki da za su halarci bikin rantsar da shugaban kasa a gobe Assabar
-
An karfafa matakan tsaro a arewa maso gabashin Najeria
Apr 01, 2016 13:36Dakarun tsaron Najeria sun karfafa matakan tsaro a shiyar arewa maso gabashin kasar
-
Najeriya / Nijar : Buhari Ya Taya Isufu Murna
Apr 01, 2016 01:16Shugaban tarraya Najeriya Muhamadu Buhari ya taya takwaran sa na Nijar Mahamadu Isufu murna dangane da sake zaben sa a wa'adi na biyu na shugaban kasa.
-
Boko Haram Sun Kashe Sojojin Nijar Guda Shida A Yankin Difa
Mar 31, 2016 12:17Ma'aikatar cikin gidan Jamhuriyar Nijar ta sanar da cewa wasu sojojin kasar guda shida sun mutu kana wasu uku kuma sun sami raunuka sakamakon wani harin kwanton bauna da wasu mahara da ake zaton 'yan Boko Haram ne suka kai musu a kusa da garin Difa da ke kudu maso gabashin kasar.
-
Nijar : Kotun Tsarin Mulki Ta Amunce Da Sake Zaben Mahamadu Issoufou
Mar 30, 2016 13:28kotun tsarin mulki a jamhuriya ta amunce da zaben shugaban kasa zagaye na biyu da shugaban kasar Mahamadu Isufu ya lashe da kashi 92.51% .
-
Kotu ta yi wa Hama Amadou sakin talala a Nijar
Mar 30, 2016 00:09Da safiyar jiya Talatar ce kotun daukaka kara a birnin Yamai ta amince da yi wa Hama Amadou sakin talala.