Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

niger

  • Amurka Na Shirin Gina Wani Sansanin Sojojinta A Nijar

    Amurka Na Shirin Gina Wani Sansanin Sojojinta A Nijar

    Apr 23, 2018 17:34

    Kafafen watsa labaran Amurka sun ba da labarin cewa Amurkan tana shirin gina wani sansanin jiragen saman yakinta marasa matuka a kasar Nijar don amfani da wajen wajen fada da kungiyoyin ta'addanci.

  • Nijar : An Rufe Wuraren Kwanan Dalibai Na Jami'ar Yamai

    Nijar : An Rufe Wuraren Kwanan Dalibai Na Jami'ar Yamai

    Apr 18, 2018 18:22

    Ma'aikatar ilimi mai zurfi a Nijar, ta sanar da rufe wuraren kwanan dalibai na jami'ar Abdul Mummuni Diafo dake Yamai babban birnin kasar, bayan artabun da ya faru yau Laraba tsakanin dalibai da jami'an tsaro.

  • An Sake Cafke Masu Zanga zanga A Nijar

    An Sake Cafke Masu Zanga zanga A Nijar

    Apr 16, 2018 06:22

    Rahotanni daga jamhuriya Nijar na cewa an cafke mutane da dama ciki har da wasu mambobin kungiyoyin fara hula biyu, biyo bayan haramtacciyar zanga zangar da aka gudanar a Yamai babban birnin kasar a jiya Lahadi.

  • An Sace Wani Dan Kasar Jamus A Nijar

    An Sace Wani Dan Kasar Jamus A Nijar

    Apr 12, 2018 11:15

    Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta ce an sace wani Bajamushe da ke gudanar da ayukan jin-kai a kusa da iyakar Mali.

  • Ministan Harkokin Wajen Nijar Ya Yi Murabus

    Ministan Harkokin Wajen Nijar Ya Yi Murabus

    Apr 12, 2018 08:30

    Ministan harkokin wajen Jamhuriyar Nijar, Ibrahim Yakuba ya yi murabus daga mukaminsa, tare da janye jam'iyyarsa ta (MPN Kishin-kasa) daga kawancen jam'iyyu masu mulki na MRN.

  • Nijar Ta Sanar Da Shirin Shimfida Bututun Mai Zuwa Chadi

    Nijar Ta Sanar Da Shirin Shimfida Bututun Mai Zuwa Chadi

    Apr 10, 2018 06:42

    Jamhuriya Nijar ta sanar da wani shirinta ta shinfida bututun mai da zai dinga kai manta zuwa kasar Kamaru ta cikin Chadi domin fitar da shi zuwa kasuwannin duniya.

  • Taron Kasashen Chadi, Libiya, Nijar Da Sudan Kan Hanyoyin Karfafa Matakan Tsaro

    Taron Kasashen Chadi, Libiya, Nijar Da Sudan Kan Hanyoyin Karfafa Matakan Tsaro

    Apr 04, 2018 11:18

    Kasashen Chadi, da Libiya, da Nijar, da kuma Sudan sun gudanar da wani taron yini guda a Birnin Yamai kan hanyoyin karfafa matakan tsaron iyakokin kasashen hudu.

  • Nijar : Ba Zamu Tattauna Da Boko Haram Ba_Isufu

    Nijar : Ba Zamu Tattauna Da Boko Haram Ba_Isufu

    Apr 02, 2018 10:57

    Shugaba Isufu Mahamadu na Jamhuriya Nijar, ya bayyana cewa kasarsa ba zata tattauna da kungiyar boko haram ba.

  • Nijar : An Kori Wasu Kansilolin Zinder

    Nijar : An Kori Wasu Kansilolin Zinder

    Mar 31, 2018 10:38

    Gwamnatin Nijar ta sanar da kokar wasu shugabannin kananan hukumomi uku da suka hada da na Guidimuni da Mirriah da kuma Dantchiao, duka a jihar Zinder saboda tafka manyan kura kurai.

  • Nijer:Kungiyar Kare Hakin Bil-Adama Tayi Alawadai Kan Amfani Da karfi Wajen Hana Zanga-Zanga

    Nijer:Kungiyar Kare Hakin Bil-Adama Tayi Alawadai Kan Amfani Da karfi Wajen Hana Zanga-Zanga

    Mar 29, 2018 05:41

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa a Nijar, (CNDH), ta fitar da sanarwa dangane da zanga zangar ranar 25 ga watan Maris 2018.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS