Ribtawar Kasa A Gurin Hako Da Zinari Na Kasar Afirka Ta Kudu
https://parstoday.ir/ha/news/africa-i322-ribtawar_kasa_a_gurin_hako_da_zinari_na_kasar_afirka_ta_kudu
Sama da Mutane 100 ne suka yi batan laya sakamakon runtawar kasa a wajen hako da zinari dake gabashin kasar Afirka ta kudu
(last modified 2018-08-22T11:27:46+00:00 )
Feb 05, 2016 10:29 UTC
  • Ribtawar Kasa A Gurin Hako Da Zinari Na Kasar Afirka Ta Kudu

Sama da Mutane 100 ne suka yi batan laya sakamakon runtawar kasa a wajen hako da zinari dake gabashin kasar Afirka ta kudu

Kamfanin dillancin Labaran Reuteus ya nakalto Zongo Manzini Kakakin kungiyar Ma'aikatan hako da ma'adinai na kasar Afirka ta kudu na cewa kimanin Ma'aikata 115 ke kalkashin kasa a yau juma'a sakamakon ribtawar kasa a gurin hako da Zinari dake gabashin kasar

Manzini ya kara da cewa har yanzu ba su gano illar wannan hadarin ba.