Iraki : 'Yar Kunar Bakin wake ta Kashe mutane 18
https://parstoday.ir/ha/news/middle_east-i5290-iraki_'yar_kunar_bakin_wake_ta_kashe_mutane_18
Rahotanni daga Iraki na cewa akalla mutane 18 en suka rasa rayukan su a wani harin kunan bakin wake da wata mata ta kai a tsakiyar birnin Bagadaza
(last modified 2018-08-22T06:58:17+00:00 )
May 17, 2016 07:25 UTC
  • Iraki : 'Yar Kunar Bakin wake ta Kashe mutane 18

Rahotanni daga Iraki na cewa akalla mutane 18 en suka rasa rayukan su a wani harin kunan bakin wake da wata mata ta kai a tsakiyar birnin Bagadaza

harin na wannan safiyar ya kuma raunana mutane kimanin 50 a cewar rahotanni.

harin mafi muni dai an kai shi a unguwar Chaab dake arewacin Bagadaza babban birnin kasar inda mutane 15.