-
Turkiya: Sojojin Turkiya Sun yi alkawalin Ficewa Daga Kasar Iraki
Dec 23, 2016 02:19Jakadan Turkiya A Iraki ya ce sojojin kasarsa za su fice daga cikin kasar Iraki
-
Walid Mu'allim: Iran ta shiga cikin Kasar Syria ne bisa gayyatar gwamnatin Damascuss.
Dec 23, 2016 02:18ministan harkokin Wajen Syria, ya ce, Kasashen Iran da Syria da kuma Hizbullah suna cikin Syria ne bisa gayyatar gwamnatin kasar.
-
kimanin mayakan ISIS 70 ne suka hallaka sanadiyar harin da jiragen yakin Iraki suka kai a garin Mausil.
Dec 22, 2016 14:47Ma'aikatar tsaron Iraki ta sanar da hallaka Akalla 'yan ta'addar ISIS 70 a wani hari ta sama da jiragen yakin kasar suka kai a garin Mausil dake arewacin kasar.
-
Turkiya tayi alkawarin fitar da Sojojin ta daga cikin kasar Iraki
Dec 22, 2016 14:45jakadar kasar Turkiya a birnin Bagdaza na kasar Iraki ya yi alkawrin fitar da Sojojin su daga cikin kasar
-
A Yau Ne Za'a Kammala Fito Da Yan Ta'addan Daesh Daga Gabancin Birnin Halan Na Kasar Sirya.
Dec 22, 2016 07:50Majiyar kungiyar bada agaji na Red Cross a birin Halab na kasar Sirya ta bayyana cewa a yau Alhamis ne zasu kammala kwasar yan ta'adda daga gabacin birni na Halab.
-
Kin amincewar Kungiyoyin Kasashen Larabawa Da Turai Da Ci gaba Da Gina Matsugunan Yahudawa yan Share Wuri Zauna
Dec 21, 2016 15:30Ministocin harkokin Wajen na kungiyar tarayyar turai da larabawa suna kin amincewa da gina matsugunan yahudawa yan share wuri zauna.
-
Komitin Tsaro Na Majalisar Dinkin Duniya Ya Amince Da Tura Sojijin Majalisar Zuwa Halab
Dec 19, 2016 15:34Komitin tsaro na majalisar dinkin duniya ya amince da aie da sojojin tabbatar da zaman lafiya zuwa birnin Halab na kasar Siria
-
An Kashe Jakadan Kasar Rasha A Birnin Ankara Na Kasar Turkia
Dec 19, 2016 14:14Rahotannin da suke fitowa daga kasar Turkia a dazo dazon nan sun nuna cewa Jakadan kasar Rasha a birnin Ankara na kasar Turkia ya ji mummunan raunuka bayan an harbe shi da bindiga a yau Litinin.
-
Wani Janar Na Isra'ila Ya Gargadi Netanyahu Kan Shiga Yaki Da Kungiyar Hizbullah
Dec 19, 2016 07:22Tsohon shugaban majalisar tsaron Haratacciyar kasar Isra'ila Gayura Iland, ya gargadi gwamnatin Netanyahu da kada ta yi gigin shiga wani sabon yaki da kungiyar Hizbullah.
-
Shirin Kungiyar Agaji na fitar da fararen hula daga birnin Aleppo
Dec 18, 2016 14:50Kakakin Kwamitin kasa da kasa na kungiyar kai Agajin gaggawa ya bayyana fatansa na gaggauta ci gaba da aiyukan fitar da fararen hula gami da wadanda suka ji rauni daga gabashin birnin Aleppo