-
Rasha: mahimancin aiki tare da kungiyar Hizbullah wajen yaki da 'yan ta'adda
May 06, 2016 05:40Kakakin Ma'aikatar Tsaron Rasha ta bayyana mahimancin kungiyar Hizbullahi ta kasar Lobnon a yaki da ta'addanci.
-
Kungiyar Bada Agaji Ta "Doctors Without Borders" Ta Haramta Taron Istambul
May 06, 2016 00:19Kungiyar likitocin ba basu san iyaka ba, ko Doctore waithout Bourders ta bada
-
Matasan Kasar Congo Brazzaville Suna Nuna Damuwa Kan Cin Zarafinsu
May 05, 2016 12:35Matasa a birnin Brazzaville fadar mulkin kasar Congo sun fara nuna damuwa kan yadda jami'an tsaron kasar ke ci gaba da musguna musu tun bayan kai harin ranar 4 ga watan Aprilun da ya gabata a birnin na Brazziville.
-
Karshen Yakin Siriya Amfanin yanki da Duniya baki daya ne
May 05, 2016 06:00Shugaban Kasar Siriya ya tabbatar da cewa samun nasara a kan 'yan ta'adda amfanin yanki da Duniya ne
-
Kungiyar Kwallon Kafa Ta Real Madrid Ta Doke Man. City A Gasar Zakarun Turai
May 05, 2016 00:58Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta kasar Spain ta doke abokiyar karawarta ta Manchester City da ci 1-0, a wasan zango na biyu na wasan kusa da na karshe na gasar zakarun Turai da suka bugu a daren jiya Laraba, lamarin da ya ba wa kungiyar Read Madrid din damar kai wa ga wasan karshe na gasar.
-
Taron kungiyar EU kan 'yan gudun hijra
May 04, 2016 13:45Kungiyar Tarayyar Turai na fiskantar matsalar rarrabuwar kawuna bisa yadda za su tsugunar da 'yan gudun hijira.
-
Kare Asibitoci da Ma'aikatan Kiwan Lafiya A Lokutan Yaki
May 03, 2016 13:54kwamitin tsaro na MDD ya amunce da wani kudiri a yau Talata da zai kara himma wajen kare asibitoci da ma'aikatan kiwan lafiya a lokutan rikici-rikice.
-
Ministocin Harkokin Wajen Faransa Da Jamus Na Ziyara A Nijer
May 03, 2016 13:24Ministocin harkokin wajen Faransa da Jamus na gudanar da wata ziyara aiki a jamhuriya domin tattaunawa da mahukuntan kasar kan batutuwan da suka shafi matsalar kwararen bakin haure da kuma tsaro a yankin Sahel.
-
Faransa Da Biritaniya Sun Bukaci Taron Gaggawa Kan Halin da Ake Ciki A Aleppo
May 03, 2016 11:09Kasashen Faransa da Biritaniya sun bukaci wani taro gaggawa na kwamitin tsaro na MDD kan halin da ake ciki a birnin Alello dake arewacin kasar Syria.
-
Hukumar CIA Ta Ki Amincewa Da Bayyana Rawar Saudiyya Cikin Harin 11 Ga Watan Satumba
May 03, 2016 01:10A wani abu da ke cike da alamun tambaya, babban daraktan hukumar leken asirin Amurka (CIA), John Brennan ya bayyana rashin amincewarsa da fitar da bayanan sirrin da suke da alaka da rawar da kasar Saudiyya ta taka cikin harin 11 ga watan Satumba da aka kai wa Amurkan a shekara ta 2001.