-
Shuwagabannin kasashe shidda na tarayyar Turai sun gudanar da taro dangane da halin da ake ciki a kasar Libya a birnin Brussels.
Mar 18, 2016 23:33Kamfanin dillancin labaran Afp ya ce nakalto Mariano Rajoy Priministan kasar
-
Koriya Ta Arewa Ta Sake Harba Makamai Masu Linzami
Mar 18, 2016 06:52Kasar Koriya ta arewa ta sake harba makamai masu linzami biyu a safiyar wannan Juma'a kamar yadda hukumomin Amurka da Koriya ta kudu suka tabbatar.
-
De Mustura:An tattauwa tsakanin Gwamnatin Siriya da 'yan tawayen kan masayan Fusunoni.
Mar 18, 2016 01:01Wakilin MDD na musaman kan kasar Siriya ya bayyana cewa mun tattauna da tawagar Gwamnatin Siriya da kuma na 'yan Adawa mazauna birnin Riyad kan batun masayar firsunoni
-
MDD ta yi Alawadai da Harin ta'addancin da a kai A Najeria
Mar 17, 2016 23:43Babban saktaren Majalisar Dinkin Duniya ya yi alawadai da harin ta'addancin da aka kai cikin Masallaci a jihar Borno dake arewa masu gabashin Najeria.
-
An Bayyana Shekara Ta 2016 A Matsayin Shekarar Dawo Da Zaman Lafiya A Siria
Mar 17, 2016 13:52Shugaban sashen siyasar kasa da kasa na ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya
-
Obama ya sanya hannu kan karfafa sabin takunkumai ga Koriya Ta Arewa
Mar 17, 2016 05:29Shugaban Amurka Barack Obama ya sanya hannu kan kudirin da zai bada damar kara karfafa samun takunkuman da aka kakabawa koriya ta Arewa.
-
Kafa Kwamiti Leken Asiri na yaki da Tsaurin ra'ayin Addini a Faransa
Mar 16, 2016 14:12Majalisar dattawan Faransa na tafka muhawara game da yi wa kundin tsarin mulkin kasar gyaran fuska kamar yadda shugaban kasar Francois Hollande ya bukata sakamakon harin ta’addancin da kungiyar ISIS ta kaddamar a birnin Paris tare da hakan ya yi sanadiyar mutuwar mutane 130 a shekarar da ta gabata.
-
Majalisar Dokokin Kasar Holland Ta Haramta Sayar Wa Saudiyya Da Makamai
Mar 16, 2016 13:51Majalisar dokokin kasar Holland ta amince da wata doka da aka gabatar mata na haramta wa sayarwa da kuma aikewa da makamai zuwa kasar Saudiyya.
-
Harin da 'yan ta'adda suka kai Kasar Iviry Coast, dauka fansa ne ga Faransa
Mar 16, 2016 13:43Kungiyar Alqa'ida ta yankin Magrib ta bayyana manufar harin da ta kai na baya bayan nan a kasar Cote D'ivoire, dauka fansa ga kasar Faransa
-
Jamus : Jami'an Tsaron Gabar Ruwa Sun Ceto Bakin Haure 615
Mar 16, 2016 08:52Jami'an Tsaro gabar ruwa a Jamus sun sanar a wannan Laraba cewa sun ceto bakin haure 615 dake kokarin tsallaka tekun mediterranean.