-
Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Na Iran Ya Gana Da Shugaban Kasar Vietnam
Mar 15, 2016 14:48Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya jaddada cewa; Yana daga cikin tushen siyasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran karfafa alaka da taimakekkeniya tsakaninta da kasashen yankin Asiya ciki har da Vietnam.
-
Haramtacciyar Kasar Isra'ila Ta Jaddada Aniyarta Na Ganin Kasar Siriya Ta Wargaje
Mar 15, 2016 13:57Ministan yakin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ya jaddada aniyarsu na ganin sun wargaza kasar Siriya a matsayin kananan kasashe masu cin gashin kansa a bisa tubalin kabilanci da addini.
-
Rasha Ta Soma Janye Dakarunta Daga Syria
Mar 15, 2016 08:29Kasar Rasha ta soma janye dakarun ta daga Syria a wannan Talata bayan da shugaban kasar Vladimir Putin ya sanar da wannnan matakin cikin daren jiya Litinin.
-
Amnesty International ta Bukaci da a sako 'yan adawa a kasashen Bahren da Saudiya
Mar 14, 2016 08:26Yayin da take Allawadai kan yadda mahukantar Bahren ke ci gaba da wulakanta 'yan adawa, Kungiyar Kare hakin bil-adama ta MDD Amnesty International ta bukaci a sako daya daga cikin shugabanin 'yan adawar kasar
-
Duniya ta yi Allawadai da harin birnin Ankara
Mar 14, 2016 07:29Babban saktaren MDD da Gwamnatocin Amurka da Faransa,cikin wata sanarwa da suka fitar sun yi alawadai da harin ta'addancin da aka kai Ankara babban birnin kasar Turkiya.
-
Yau Ake Fara Tattaunawar Sulhu Kan Rikicin Syria
Mar 14, 2016 03:01Yau Litinin ne wakilan bangarorin dake rikici a Syria ke fara tattaunawa a Geneva domin samun mafita a rikicin kasar da aka shafe shekaru shida ana yi.
-
Ivory Coast : AQMI Ta Dau Alhakin Kai Harin Grand Bassam
Mar 14, 2016 02:59Kungiyar 'yan ta'adan Al'Qaida reshen kasashen larabawa (AQMI) ta dau alhakin kai a wurin shakatawa nan na gabar kogi Grand Bassam a kasar Ivory Coast /Cote d'ivoire da yayi sanadin mutuwar mutane da dama.
-
Angela Merkel ta kare matsayinta kan 'yan gudun hijira
Mar 13, 2016 06:48A yayin gudanar da yakin neman zabe na karshe a zabubbukan 'yan majalisun dokokin jihohi uku da ke a Gabashin Jamus.
-
Wani Dan Bindiga Dadi Ya Kashe Wasu Mutane 4 A Jihar Chicago Ta Amurka
Mar 13, 2016 00:37Wani dan bindiga dadi ya yi barin wuta kan jama'a a jihar Chicago na kasar Amurka, inda ya kashe mutane akalla 4 tare da jikkata wasu goma sha biyu na daban.
-
Dubban Mutane A Faransa Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Neman Dage Dokar Ta Baci A Kasar
Mar 13, 2016 00:36Dubban 'yan kasar Faransa sun gudanar da zanga-zangar neman gwamnatin kasar da ta kawo karshen dokar ta baci da ta kafa a kasar tun bayan harin ta'addancin watan Nuwanban shekarar da ta gabata ta 2015.