-
An Ci Zarafin Wani Malamin Kirista A Amurka Saboda Ya Taya Musulmi Murnar Azumi
Jun 21, 2016 13:52Wasu masu tsananin adawa da addinin muslunci sun zarafin wani malamin addinin kirista a kasar Amurka, saboda ya taya musulmi murnar azumin watan ramadan.
-
(EU) Na Goyan Bayan Tattaunawar Sulhu Tsakanin Palestinu Da Israi'la
Jun 20, 2016 13:21kungiyar tarraya turai ta (EU) ta ce tana bada cikaken goyan bayan ta ga faransa kan yunkurin ta na farfado da tattaunawar zamen lafiya tsakanin Palestinu da Israi'la.
-
MDD: Mutane Miliyan 65 Suke Gudun Hijira A Duk Fadin Duniya
Jun 20, 2016 06:34Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya (UNHCR) ta ce adadin mutanen da tashin hankali da tsangwama ya raba su da muhallinsu da tilasta musu zama 'yan gudun hijira sun kai mutane miliyan 65.3 a duk fadin duniya.
-
Kwanakin Uku kacal suka rage a gudanar da zaben raba gardama A Burtaniya
Jun 20, 2016 01:14Kwanaki uku kafin zaben raba gardama a Britaniya Fira Minista David Cameron ya yi gargadin cewa muddin suka fice daga cikin kungiyar Tarayyar Turai to shakka babu tattalin arzikin kasar zai fuskanci kalu bale
-
Wasu Masu Dauke Da Makamai Sun Kashe Mutane 5 A Birnin Chicago Na Amurka
Jun 19, 2016 00:56Akalla mutane 5 ne aka tabbatar da mutuwarsu a jiya a harbe-harben da aka yi a tsakanin wasu masu dauke da makamai a birnin Chicago na kasar Amurka.
-
'Yan Sanda Sun Tarwatsa Matasa Masu Zanga-Zangar Adawa Da Siyasar Erdogan A Istanbul
Jun 19, 2016 00:55Jami'an 'ayn sanda sun yi amfani da hayaki mai sanya hawaye wajen tarwatsa daruruwan matasa da suke gudanar da zanga-zangar nuna adawa da salon siyasar shugaban kasar Turkiya Rajab Tayyib Erdogan a birnin Santanbul (Istanbul).
-
Al'ummar Iraki Na Ci Gaba Da Bukukuwan Kwato Fallujah Daga Hannun Da'esh
Jun 18, 2016 06:30Dubun dubatan al'ummar kasar Iraki ne suka fito kan titunan garuruwa daban-daban na kasar don nuna farin cikinsu da kwace garin Fallujah mai matukar muhimmanci da sojojin kasar da suke samun dauki dakarun sa kai suka yi a jiya daga hannun 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh wadanda suke rike da garin sama da shekaru biyu.
-
An Gano Dukkan Akwatinan Nadar Bayannan Tukin Jirgin EgyptAir
Jun 18, 2016 01:20Kwamitin dake gudanar da bincike kan musababbin faduwar jirgin Egypt Air ya sanar da gano dukkan akwatinan nadar bayyanan tukin jirgin daya nutse a tekun Bahar-Rum a watan Jiya.
-
Ba Zamu Kara Karbar Tallafin EU Ba, Inji MSF
Jun 18, 2016 01:19Kungiyar likitoci marar iyaka ta MSF ta ce daga yanzu ba zata kara karbar wani tallafi ba daga kungiyar tarrayya Turai.
-
Rasha Ta Yi Watsi Da Bukatar Amurka Na Kaddamar Da Hari Da Nufin Kifar Da Gwamnatin Shugaba Assad
Jun 17, 2016 05:52Kasar Rasha ta yi watsi da kiran da wasu jami'an ma'aikatar wajen Amurka na kaddamar da hari kan gwamnatin Siriya da nufin kifar da gwamnatin shugaban kasar Bashar al-Asad tana mai cewa babu abin da hakan zai haifar in ban da sanya yankin gaba daya cikin halin rashin tabbas.