-
Majalisar Dattawan Brazil Za Ta Kada Kuri'ar Yiyuwar Tsige Shugaba Dilma Rousseff
May 11, 2016 01:01A yau Laraba ne majalisar dattawan kasar Brazil za ta kada kuri’a a kan yiwuwar fara yunkurin tsige shugabar kasar Uwargida Dilma Rousseff wadda ake zargi da karya dokokin amfani da kudaden gwamnati, a daidai lokacin da shugabar tace za ta ci gaba da fada da wannan kokari na 'yan adawa.
-
Shugaban Majalisar Brazil Ya Soke Yunkurin Tsige Dilma Rousseff
May 09, 2016 13:21Shugaban Majalisar Brazil ya soke yunkurin tsige shugabar kasar Uwal gida Dilma Rousseff da majalisar dokokin kasar ta amunce dashi a ranar 17 ga watan Afrilu daya gabata.
-
Amurka Da Rasha Sun Kudiri Anniyar kawo Karshen Rikicin Syria Ta Hanyar Siyasa
May 09, 2016 12:59Kasashen Amurka da Rasha sun kudiri anniyar kara himma domin cimma mafita ta siyasa kan rikicin kasar Syria, tare da tsawaita yerjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma tun a ranar 27 ga watan Fabariru a duk fadin kasar.
-
An kori wata Daliba musulma daga Makaranta a Faransa
May 09, 2016 05:52An kori wata Daliba musulma daga Makaranta saboda ta sanya dogon hijabi a kasar Faransa
-
Jami'an Tsaron Mali Sun Sanar Da Kame Wani Madugun 'Yan Ta'addan Kasar
May 09, 2016 02:17Jami'an tsaron Mali sun sanar da cewa sun yi nasarar kame daya daga cikin jagororin 'yan ta'adda a yankin kudancin birnin Bamako fadar mulkin kasar.
-
An Kashe Sojojin Kasar Turkia Ukku A Wani Harin Bom A Kudu Maso Gabacin Kasar
May 08, 2016 13:47Sojojin kasar Turkia ukku ne aka tabbatar da mutuwarsu a yau Lahadi bayan
-
MDD ta nada sabon Manzonta na musaman kan kasar Guinee Bisaou
May 08, 2016 07:38Daftarin Majalisar Dinkin Duniya ya sanar da nada Manzon Musaman da zai bi kadun zaman lafiya a kasar Guine Bisaou
-
An Yi Musayen Zafafan Kalamai Tsakanin Jakadan Venezuela da na Isra'ila A Kwamitin Tsaro
May 07, 2016 13:39Rahotanni daga birnin New York, helkwatar Majalisar Dinkin Duniya sun bayyana cewar an yi musayen zafafan kalamai tsakanin jakadan kasar Venezuela da na haramtacciyar kasar Isra'ila a zaman da aka gudanar kan kasar Palastinu a kwamitin tsaron majalisar dinkin duniyan.
-
Dubban 'yan gudun hijrar Burundi ne suka rubuta sunayansu a Makarantun Ruwanda
May 07, 2016 05:05Asusun kula da Yara da kare Mata na MDD UNICEF ya sanar da cewa Dubun Yara 'yan gudun hijrar Burundi ne suka rubuta sunayansu a Makarantun kasar Ruwanda
-
Biritaniya : Karon Farko, Musulmi Ya Zama Magajin Garin London
May 07, 2016 01:22A Biritaniya an samu musulmi na farko daya lashe zaben magajin garin London.