'Yan Shi'a Sun shigar da kara kotun ICC
https://parstoday.ir/ha/radio/africa-i2767-'yan_shi'a_sun_shigar_da_kara_kotun_icc
kwanaki dari bayan kisan gillar da sojoji sukayi wa 'yan uwa musulmi a Zaria, 'yan harkar musulinci a Najeriya sun shigar da kara kotun hukunta mayan laifuka ta duniya wato ICC / CPI. ga rahoto wakilin mu a Abuja Muhammad Sani Abubakar
(last modified 2018-08-22T06:58:01+00:00 )
Mar 22, 2016 00:00 UTC

kwanaki dari bayan kisan gillar da sojoji sukayi wa 'yan uwa musulmi a Zaria, 'yan harkar musulinci a Najeriya sun shigar da kara kotun hukunta mayan laifuka ta duniya wato ICC / CPI. ga rahoto wakilin mu a Abuja Muhammad Sani Abubakar