-
Rawar Jagoranci Cikin Nasarar Juyin Juya Halin Musulunci A Iran Da Kuma Bayan Hakan
Feb 02, 2018 06:02Ranaku goma na alfijirin nasarar juyin juya halin Musulunci a kasar Iran, wasu ranaku ne na tunawa da abubuwan farin ciki da sosa rai ga al'ummar Iran wanda sakamakon hadin kan al'umma da kuma jagorancin marigayi Imam Khumaini (r.a) suka sami nasarar tabbatar da mafi girman juyin juya hali na al'umma a karni na ashirin.
-
Gwamnatin Kasar Faransa Da Ta Masar Zasu Karfafa Dangantakar Soje A Tsakaninsu.
Dec 18, 2017 14:30Gwamnatocin kasashen Faransa da Masar sun jaddada bukatar kara karfafa dangantakar soje da kuma tsaro a tsakanin kasashen biyu.
-
Miliyoyin Mabiyar Mazhabar Ahlul Bait (AS) Na Isa Karbala Domin Ziyarar Arba'in
Nov 07, 2017 08:15Miliyoyin ambiya mazhabar shi'ar Ahlul bait (AS) daga sassa daban-daban na duniya na ci gaba da isa birnin Karbala na kasar Iraki, yayin da kuma wasu suke a kan hanyarsu ta isa birnin, domin halartar tarukan arba'in an shahadar Imam Hussain (AS).
-
Za'a Gudanar Da Bukukuwan 13 Ga Watan Abaan A nan Iran A Garuruwa Fiye Da 1000 Guda.
Nov 04, 2017 06:30Yau Asabar ce 13 ga watan Aban na wannan shekara ranar da aka ware a nan Iran, aka kuma bata sunan ranar " yaki da kasashe masu girman kai na duniya".
-
Hotunan Ran Gadin Ministan Harkokin Wajen Iran A Wasu Kasashen Afrika
Oct 28, 2017 06:43Ministan harkokin waje na jamhuriya musulinci ta Iran, Muhammad Jawad Zarif, ya dawo gida Tehran, bayan kammala wani ran gadinsa na kwanaki biyar a wasu kasashen Afrika.
-
Ziyarar Ministan Harkokin Wajen Iran A Nijar
Oct 27, 2017 12:20A ci gaba da ran gadin da ya ke a wasu kasashen Afrika, ministan harkokin waje na Jamhuriya musulinci ta Iran, Muhammad Jawad Zarif, ya isa birnin Yamai na Jamhuriya Nijar.
-
Taron Kwararru Masu Kula Da 'Yan Hijira Na Afirka A Kasar Rwanda
Oct 19, 2017 06:23Kwararrun sun fito ne daga kasashen mambobi na kungiyar tarayyar Afirka domin tattauna matsalolin da suka shafi batun 'yan gudun hijira.
-
Jakadan Nigeriya A Kasar Iran Ya Mika Takardar Kama Aiki Ga Shugaban Kasar Dr Hasan Ruhani
Oct 14, 2017 19:14Shugaban kasar Iran ya jaddada aniyar kasarsa ta bunkasa alaka da taimakekkeniya tsakaninta da kasar Nigeriya.
-
Ganawar Sashen Hausa Tehran Da Jakadan Najeriya A Iran Alh. Hamza Ibrahim Tsiga
Oct 14, 2017 18:29A yau 14 ga watan Oktoban 2017, jakadan tarayyar Najeriya a Iran Alh. Hamza Ibrahim Tsiga ya mika takardunsa na kama aiki a hukumance ga shugaba Rauhani.
-
Ma'aikatar Harkokin Wajen Kasar Iran Ta Ce: Shugaba Ruhani Ya Fayyace Siyasar Iran A MDD
Sep 25, 2017 19:36Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Jawabin shugaban kasar Iran a zaman taron babban zauren Majalisar Dinkin Duniya karo na 72 a birnin New York na kasar Amurka ya fito da hakikanin fuskar siyasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran a yankin gabas ta tsakiya dama duniya baki daya.